iqna

IQNA

Tehran (IQNA) Majalisar dinkin duniya ta yi Allawadai da munanan hare-haren da jiragen yakin kasar Saudiyya suka kaddamar a Yemen.
Lambar Labari: 3485066    Ranar Watsawa : 2020/08/08

Tehran, (IQNA) kwamitin mata a Yemen ya soki majalisar dinkin duniya kan yadda ta yi shiru da bakinta kan kiyashin kiyashin da Saudiyya ke yi wa mutanen kasar.
Lambar Labari: 3484989    Ranar Watsawa : 2020/07/16

Tehran (IQNA) Rajab tayyib Erdogan ya amince da matakin da kotu da ta dauka na yanke hukuncin da ya bayar da damar a mayar da gizin Hagia Sophia zuwa masallaci.
Lambar Labari: 3484972    Ranar Watsawa : 2020/07/11

Tehran (IQNA) wakilin Iran a majalisar dinkin duniya ya bayyana Shahid Qasem Sulaimani da cewa abin alfahari ne ga al’umma.
Lambar Labari: 3484967    Ranar Watsawa : 2020/07/09

Tehran (IQNA) Hukumar agajin gaggawa ta majalisar dinkin duniya ta sanar da cewa, kayayyakin taimako da kungiyoyi na kasa da kasa  suke baiwa al’ummar kasar Yemen na gab da karewa.
Lambar Labari: 3484902    Ranar Watsawa : 2020/06/17

Tehran (IQNA) masana kwarru kan hakkokin bil adama na majalisar dinkin duniya sun yi watsi da shirin Isra’ila na mamaye yankunan Falastinawa na gabar yamma da kogin Jordan.
Lambar Labari: 3484900    Ranar Watsawa : 2020/06/16

Tehran (IQNA) Kwamitin kare hakkin bil adama na majalisar dinkin duniya ya sanar da cewa, za a gudanar da zama domin yin bahasi kan cin zarafi da kuma nuna wa bakaken fata wariya da ake yi a Amurka.
Lambar Labari: 3484897    Ranar Watsawa : 2020/06/15

Tehran (IQNA) Kungiyar kwatar ‘yancin Falastinawa ta PLO ta yi watsi da dukkanin yarjeniyoyin da ta rattaba a kansu tare da Isra’ila.
Lambar Labari: 3484847    Ranar Watsawa : 2020/05/29

Sayyid Nasrullah:
Tehran (IQNA) babban sakataren kungiyar Hizbollah Sayyid Hassan Nasrullah ya bayyana cewa, Amurka tana kara wanzar da kanta ne a yankin gabas ta tsakiya saboda karfin da ‘yan gwagwarmaya ke samu.
Lambar Labari: 3484840    Ranar Watsawa : 2020/05/27

Tehran (IQNA) firayi ministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa suna da shirin fara mamaye yankunan yamacin Kogin Jordan daga ranar 1 ga watan Yuli.
Lambar Labari: 3484835    Ranar Watsawa : 2020/05/25

Tehran (IQNA) babban sakataren majalisar dinkin duniya Antonio Guterrres ya isar da sakon taya murnar salla ga dukkanin musulmi na duniya.
Lambar Labari: 3484828    Ranar Watsawa : 2020/05/23

Tehran (IQNA) Ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad Zarif ya aike da wata wasika zuwa ga babban sakataren majalisar dinkin duniya Antonio Guterres dangane da yadda Amurka take yi fatali da dokokin kasa da kasa.
Lambar Labari: 3484780    Ranar Watsawa : 2020/05/09

Tehran (IQNA) babban sakataren majalisar dinkin duniya Antonio Guterres ya yi tir da nuna kyama ga wasu mutane da sunan kyamar corona.
Lambar Labari: 3484776    Ranar Watsawa : 2020/05/08

Tehran (IQNA) Kwamitin kare hakkin bil adama na majalisar dinkin duniya ya yi Allawadai da yadda wasu gwamnatoci ke gallaza wa jama’a da sunan yaki da corona.
Lambar Labari: 3484753    Ranar Watsawa : 2020/04/28

Tehran (IQNA) a mako mai zuwa kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya zai gudanar da zama kan batun corona.
Lambar Labari: 3484748    Ranar Watsawa : 2020/04/26

Tehran (IQNA) babban sakataren majalisar dinkin duniya ya isar da sakon taya murnar shiga watan Ramadan mai alfarma ga al’ummomin muuslmi na duniya.
Lambar Labari: 3484741    Ranar Watsawa : 2020/04/24

Tehran (IQNA) kungiyar kasashen larabawa ta yi kira ga Isra’ila da ta saki fursunonin Falastinawan da take tsare da su a cikin wannan yanayi na corona.
Lambar Labari: 3484720    Ranar Watsawa : 2020/04/17

Tehran (IQNA) wasu jiragen Isra’ila marassa matuki sun keta hurumin sararin samaniyar birnin Beirut na kasar Lebanon.
Lambar Labari: 3484718    Ranar Watsawa : 2020/04/16

Tehran (IQNA) kasashen duniya da bangarori daban-daban suna ci gaba da yin kakkausar suka kan matakain Trump na yanke tallafin Amurka ga hukumar WHO.
Lambar Labari: 3484715    Ranar Watsawa : 2020/04/15

Tehran (IQNA) babban sakataren majalisar dinkin duniya Antonio Guterres ya bayyana cewa idan al’ummomin duniya suka hada kai za su iya kawar da corona.
Lambar Labari: 3484702    Ranar Watsawa : 2020/04/11