Tehran (IQNA) babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa ma'aikatan Majalisar za su ci gaba da ayyukansu a Afganistan har sai 'yan mata sun koma makaranta.
Lambar Labari: 3486468 Ranar Watsawa : 2021/10/24
Tehran (IQNA) kungiyar Taliban ta ce wadanda suke da hannu a harin ta'addancin da aka kai a masallacin Juma'a a Lardin Kunduz za su fuskanci hukunci mai tsanani.
Lambar Labari: 3486406 Ranar Watsawa : 2021/10/09
Tehran (IQNA) Antonio Guterres ya bayyana bukatar yin aiki da Iran domin tabbatar zaman lafiya da tsaro da ci gaba mai daurewa.
Lambar Labari: 3486259 Ranar Watsawa : 2021/09/01
Tehran (IQNA) Kungiyar tarayyar turai ta sanar da ware euro miliya 34 domin fara gudanar da ayyuka na taimaka ma al’ummarv yankin zirin Gaza.
Lambar Labari: 3485975 Ranar Watsawa : 2021/06/02
Tehran (IQNA) gwamnatin Saudiyya ta jaddada goyon bayanta kan kafa kasar Falastinu mai cin gashin kanta.
Lambar Labari: 3485958 Ranar Watsawa : 2021/05/28
Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Qatar ta ware dalar Amurka miliyan 500 domin sake gina wuraren da Isra'ila ta rusa a yankin zirin Gaza.
Lambar Labari: 3485954 Ranar Watsawa : 2021/05/27
Tehran (IQNA) Babban sakataren majalisar dinkin duniya ya yi Allawadai da hare-haren ta’addancin da aka kaddamar a kan fararen hula a kasar Burkina Faso.
Lambar Labari: 3485884 Ranar Watsawa : 2021/05/06
Tehran (IQNA) Majalisar Dinkin Duniya ta yi kira da a kawo karshen kai ruwa rana da ake yi tsakanin yahudawa da kuma Falastinawa a birnin Quds.
Lambar Labari: 3485857 Ranar Watsawa : 2021/04/28
Tehran (IQNA) yahudawan sahyuniya nashirin kaddamar da samame a kan masallacin quds mai alfarma da sunan raya idin Haikal Mauhum na yahudawa.
Lambar Labari: 3485772 Ranar Watsawa : 2021/03/30
Tehran (IQNA) jakadan kasar Lebanon a Majalisar Dinkin Duniya ya mayar wa Isra’ila da martani kan zargin Hizbullah da ta’addanci.
Lambar Labari: 3485753 Ranar Watsawa : 2021/03/18
Tehran (IQNA) majalisar dinkin duniya ta yi Allawadai da kakkausar murya kan sace yara 'yan mata 'yan makarantar kwana a cikin jihar Zamfara da ke Najeriya.
Lambar Labari: 3485699 Ranar Watsawa : 2021/02/28
Tehran (IQNA) Rauhani ya kirayi gwamnatin Amurka da ta yi aiki da nauyin da ya rataywa a wuyanta dangane da yarjejeniyar Nukiliya
Lambar Labari: 3485668 Ranar Watsawa : 2021/02/19
Tehran (IQNA) Babban sakataren majalisar dinkin duniya ya yi Allawadai da harin da aka kaddamar a birnin Mogadishu na kasar Somalia.
Lambar Labari: 3485613 Ranar Watsawa : 2021/02/02
Tehran (IQNA) yahudawan Isra’ila sun rusa masallacin musulmi Falastinawa da ke cikin yankunan gabar yamma da kogin Jordan a yau.
Lambar Labari: 3485595 Ranar Watsawa : 2021/01/27
Tehran (IQNA) majalisar dinkin duniya ta yi Allawadai da harin ta’addancin na kunar bakin wake da aka kai a birnin Bagadaza na kasar Iraki a jiya Alhamis.
Lambar Labari: 3485578 Ranar Watsawa : 2021/01/22
Tehran (IQNA) Majalisar dinkin duniya ta bayyana saka kungiyar Ansarullah a cikin kungiyoyin ‘yan ta’adda, zai jefa kasar Yemen cikin wani hali mafi muni.
Lambar Labari: 3485568 Ranar Watsawa : 2021/01/19
Tehran (IQNA) majalisar dinkin duniya ta yi na'am da matakin da Mahmud Abbas ya dauka na ayyana lokacin zabe a Falastinu.
Lambar Labari: 3485563 Ranar Watsawa : 2021/01/17
Tehran Kungiyar Ansarullah ta yi nasiha ga kasashen larabawan da suka dogara ga Trump wajen samun kariya da taimako domin kisan al’ummar kasar Yemen.
Lambar Labari: 3485554 Ranar Watsawa : 2021/01/14
Tehran (IQNA) Gwamnatin Falastinu ta kai kai Isra’ila a gaban kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya , kan ci gaba da tona manyan ramuka da take a karkashin masallacin Quds.
Lambar Labari: 3485545 Ranar Watsawa : 2021/01/11
Tehran (IQNA) Gwamnatin Falastinu ta kai karar Isra’ila ga majalisar dinkin duniya kan tsananta hare-haren da take yi a kan al’ummar Gaza.
Lambar Labari: 3485507 Ranar Watsawa : 2020/12/30