Tehran (IQNA) A wata ganawa da ya yi da ministan yakin Isra’ila Bani Gantz, Sarki Abdallah na biyu na Kasar Jordan ya tattauna batun ci gaba da farfado tuntubar juna tsakanin gwamnatin Falasdinu da gwamnatin yahudawan Isra’il.
Lambar Labari: 3486787 Ranar Watsawa : 2022/01/06
Tehran (IQNA) Iran ta mayar da martani dangane da rahoton da kwamitin kare hakkin bil adama na majalisar dinkin duniya ya fitar kan batun kare hakkin bil adama.
Lambar Labari: 3486698 Ranar Watsawa : 2021/12/18
Tehran (IQNA) Majalisar Dinkin Duniya ta zartas da kudurori biyar na goyon bayan Falasdinu da kuma adawa da gwamnatin sahyoniyawan da kuri'u mafi rinjaye.
Lambar Labari: 3486667 Ranar Watsawa : 2021/12/10
Tehran (IQNA) majalisar dinkin duniya ta yi Allawadai da yadda yahudawa suke gallaza wa Falastinawa.
Lambar Labari: 3486541 Ranar Watsawa : 2021/11/11
Tehran (IQNA) babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa ma'aikatan Majalisar za su ci gaba da ayyukansu a Afganistan har sai 'yan mata sun koma makaranta.
Lambar Labari: 3486468 Ranar Watsawa : 2021/10/24
Tehran (IQNA) kungiyar Taliban ta ce wadanda suke da hannu a harin ta'addancin da aka kai a masallacin Juma'a a Lardin Kunduz za su fuskanci hukunci mai tsanani.
Lambar Labari: 3486406 Ranar Watsawa : 2021/10/09
Tehran (IQNA) Antonio Guterres ya bayyana bukatar yin aiki da Iran domin tabbatar zaman lafiya da tsaro da ci gaba mai daurewa.
Lambar Labari: 3486259 Ranar Watsawa : 2021/09/01
Tehran (IQNA) Kungiyar tarayyar turai ta sanar da ware euro miliya 34 domin fara gudanar da ayyuka na taimaka ma al’ummarv yankin zirin Gaza.
Lambar Labari: 3485975 Ranar Watsawa : 2021/06/02
Tehran (IQNA) gwamnatin Saudiyya ta jaddada goyon bayanta kan kafa kasar Falastinu mai cin gashin kanta.
Lambar Labari: 3485958 Ranar Watsawa : 2021/05/28
Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Qatar ta ware dalar Amurka miliyan 500 domin sake gina wuraren da Isra'ila ta rusa a yankin zirin Gaza.
Lambar Labari: 3485954 Ranar Watsawa : 2021/05/27
Tehran (IQNA) Babban sakataren majalisar dinkin duniya ya yi Allawadai da hare-haren ta’addancin da aka kaddamar a kan fararen hula a kasar Burkina Faso.
Lambar Labari: 3485884 Ranar Watsawa : 2021/05/06
Tehran (IQNA) Majalisar Dinkin Duniya ta yi kira da a kawo karshen kai ruwa rana da ake yi tsakanin yahudawa da kuma Falastinawa a birnin Quds.
Lambar Labari: 3485857 Ranar Watsawa : 2021/04/28
Tehran (IQNA) yahudawan sahyuniya nashirin kaddamar da samame a kan masallacin quds mai alfarma da sunan raya idin Haikal Mauhum na yahudawa.
Lambar Labari: 3485772 Ranar Watsawa : 2021/03/30
Tehran (IQNA) jakadan kasar Lebanon a Majalisar Dinkin Duniya ya mayar wa Isra’ila da martani kan zargin Hizbullah da ta’addanci.
Lambar Labari: 3485753 Ranar Watsawa : 2021/03/18
Tehran (IQNA) majalisar dinkin duniya ta yi Allawadai da kakkausar murya kan sace yara 'yan mata 'yan makarantar kwana a cikin jihar Zamfara da ke Najeriya.
Lambar Labari: 3485699 Ranar Watsawa : 2021/02/28
Tehran (IQNA) Rauhani ya kirayi gwamnatin Amurka da ta yi aiki da nauyin da ya rataywa a wuyanta dangane da yarjejeniyar Nukiliya
Lambar Labari: 3485668 Ranar Watsawa : 2021/02/19
Tehran (IQNA) Babban sakataren majalisar dinkin duniya ya yi Allawadai da harin da aka kaddamar a birnin Mogadishu na kasar Somalia.
Lambar Labari: 3485613 Ranar Watsawa : 2021/02/02
Tehran (IQNA) yahudawan Isra’ila sun rusa masallacin musulmi Falastinawa da ke cikin yankunan gabar yamma da kogin Jordan a yau.
Lambar Labari: 3485595 Ranar Watsawa : 2021/01/27
Tehran (IQNA) majalisar dinkin duniya ta yi Allawadai da harin ta’addancin na kunar bakin wake da aka kai a birnin Bagadaza na kasar Iraki a jiya Alhamis.
Lambar Labari: 3485578 Ranar Watsawa : 2021/01/22
Tehran (IQNA) Majalisar dinkin duniya ta bayyana saka kungiyar Ansarullah a cikin kungiyoyin ‘yan ta’adda, zai jefa kasar Yemen cikin wani hali mafi muni.
Lambar Labari: 3485568 Ranar Watsawa : 2021/01/19