Tehran (IQNA) Bangarori daban-daban a duniya na ci gaba da mayar da martani dangane da kisan da Isra’ila ta yi wa fitacciyar ‘yar jarida a Palestine Shireen Abu Akleh a jiya Laraba.
Lambar Labari: 3487283 Ranar Watsawa : 2022/05/12
Tehran (IQNA) Hukumar kare hakkin bil adama ta Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadi game da kazamin fadan baya-bayan nan da aka yi tsakanin Musulmi da Kiristocin Orthodox a kasar Habasha tare da yin kira ga hukumomi da su gudanar da bincike.
Lambar Labari: 3487265 Ranar Watsawa : 2022/05/08
Tehran (IQNA) Wata kotu a Faransa ta yi watsi da matakin da gwamnati ta dauka na rufe wani masallaci da ke kusa da birnin Bordeaux.
Lambar Labari: 3487089 Ranar Watsawa : 2022/03/25
Tehran (IQNA) Majalisar Dinkin Duniya ta fitar da wani kudiri da ta ayyana ranar 15 ga Maris a matsayin ranar yaki da kyamar Musulunci ta duniya.
Lambar Labari: 3487061 Ranar Watsawa : 2022/03/16
Tehran (IQNA) Majalisar Dinkin Duniya ta fitar da wata sanarwa inda ta yi Allah wadai da kisan gillar da Saudiyya ta yi wa wasu fursunonin siyasa a kasar.
Lambar Labari: 3487056 Ranar Watsawa : 2022/03/15
Tehran (IQNA) Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya ya ce halin da ake ciki a yankunan Falasdinawa da aka mamaye na ci gaba da zama babban kalubale ga zaman lafiya da tsaro a duniya, kuma ba a cika alkawarin da kasashen duniya suka yi na samun ‘yancin cin gashin kai ga Falastinawa ba.
Lambar Labari: 3486931 Ranar Watsawa : 2022/02/09
Tehran (IQNA) Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya ya yi kira ga hukumar kare hakkin bil adama ta MDD da ta ziyarci lardin Xinjiang na kasar Sin dmoin sanin halin da musulmi suke ciki.
Lambar Labari: 3486915 Ranar Watsawa : 2022/02/06
Tehran (IQNA) Babbar kwamishiniyar kare hakkin bil'adama ta Majalisar Dinkin Duniya Michel Bachelet ta yi kira da a kara matsin lamba a duniya kan gwamnatin mulkin sojan Myanmar domin kawo karshen cin zarafin jama'arta.
Lambar Labari: 3486881 Ranar Watsawa : 2022/01/29
Tehran (IQNA) kungiyar likitocin kasa da kasa ta sanar da cewa, fararen hula akalla 70 ne suka rasa rayukansu a yau a kasar Yemen sakamakon hare-haren da jiragen yakin Saudiyya suka kaddamar a kansu.
Lambar Labari: 3486848 Ranar Watsawa : 2022/01/21
Tehran (IQNA) Kungiyar hadin kan kasashen musulmi ta OIC ta yi maraba da sanarwar da Majalisar Dinkin Duniya ta fitar na gudanar da tattaunawa tsakanin bangarorin siyasar Sudan.
Lambar Labari: 3486801 Ranar Watsawa : 2022/01/10
Tehran (IQNA) A wata ganawa da ya yi da ministan yakin Isra’ila Bani Gantz, Sarki Abdallah na biyu na Kasar Jordan ya tattauna batun ci gaba da farfado tuntubar juna tsakanin gwamnatin Falasdinu da gwamnatin yahudawan Isra’il.
Lambar Labari: 3486787 Ranar Watsawa : 2022/01/06
Tehran (IQNA) Iran ta mayar da martani dangane da rahoton da kwamitin kare hakkin bil adama na majalisar dinkin duniya ya fitar kan batun kare hakkin bil adama.
Lambar Labari: 3486698 Ranar Watsawa : 2021/12/18
Tehran (IQNA) Majalisar Dinkin Duniya ta zartas da kudurori biyar na goyon bayan Falasdinu da kuma adawa da gwamnatin sahyoniyawan da kuri'u mafi rinjaye.
Lambar Labari: 3486667 Ranar Watsawa : 2021/12/10
Tehran (IQNA) majalisar dinkin duniya ta yi Allawadai da yadda yahudawa suke gallaza wa Falastinawa.
Lambar Labari: 3486541 Ranar Watsawa : 2021/11/11
Tehran (IQNA) babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa ma'aikatan Majalisar za su ci gaba da ayyukansu a Afganistan har sai 'yan mata sun koma makaranta.
Lambar Labari: 3486468 Ranar Watsawa : 2021/10/24
Tehran (IQNA) kungiyar Taliban ta ce wadanda suke da hannu a harin ta'addancin da aka kai a masallacin Juma'a a Lardin Kunduz za su fuskanci hukunci mai tsanani.
Lambar Labari: 3486406 Ranar Watsawa : 2021/10/09
Tehran (IQNA) Antonio Guterres ya bayyana bukatar yin aiki da Iran domin tabbatar zaman lafiya da tsaro da ci gaba mai daurewa.
Lambar Labari: 3486259 Ranar Watsawa : 2021/09/01
Tehran (IQNA) Kungiyar tarayyar turai ta sanar da ware euro miliya 34 domin fara gudanar da ayyuka na taimaka ma al’ummarv yankin zirin Gaza.
Lambar Labari: 3485975 Ranar Watsawa : 2021/06/02
Tehran (IQNA) gwamnatin Saudiyya ta jaddada goyon bayanta kan kafa kasar Falastinu mai cin gashin kanta.
Lambar Labari: 3485958 Ranar Watsawa : 2021/05/28
Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Qatar ta ware dalar Amurka miliyan 500 domin sake gina wuraren da Isra'ila ta rusa a yankin zirin Gaza.
Lambar Labari: 3485954 Ranar Watsawa : 2021/05/27