iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, gwamnatin Myanmar ta rufe manyan sansanoni guda uku da aka tsugunnar da dubban daruruwan musulmi ‘yan kabilar Rohingya.
Lambar Labari: 3481397    Ranar Watsawa : 2017/04/11

Bangaren kasa da kasa, a ci gaba da kaddamar da hare-hare kan mabiya mabiya addinin muslunci da mabiya addinin muslunci a kasar Myanamr a cikin wannan mabiya addinin buda sun yi kisan gilla mai muni.
Lambar Labari: 3481358    Ranar Watsawa : 2017/03/29

Bangaren kasa da kasa, mataimakin babban sakataren majalisar dinkin duniya kan ayyukan jin kai ya karyata rahoton da gwamnatin Myanmar ta bayar kan zarginta da ake yi da kisan musulmin kasar.
Lambar Labari: 3481209    Ranar Watsawa : 2017/02/07

Bangaren kasa da kasa, asusun tallafa wa yara na majalisar dinkin duniya UNICEF na shirin gudanar da bincike kan cin zarafin kananan yara 'yan kabilar Rohingya a kasar Myanmar.
Lambar Labari: 3481206    Ranar Watsawa : 2017/02/06

Bangaren kasa da kasa, Antonio Guterres a cikin wani jawabinsa ya yi ishara da aya ta 13 a cikin surat Hujrat da ke tabbatar da cewa kur’ani yana yin kira zuwa ga zaman lafiya da fahimtar juna atsakanin ‘yan mutane.
Lambar Labari: 3481146    Ranar Watsawa : 2017/01/18

Bangaren kasa da kasa, Dubban Indiyawa ne suka gudanar da jerin gwano a birnin New Delhi domin nuna goyon bayansu ga musulmin kasar Myanmar da ake yi wa kisan kiyashi.
Lambar Labari: 3481057    Ranar Watsawa : 2016/12/21

Jakadan Isra'ila A Majalisar Dinkin Duniya:
Bangaren kasa da kasa, jakadan haramtacciyar kasar Isra'ila a majalisar dinkin duniya ya bayyana Arina Bukowa shugabar hukumar UNESCO an mata barazanar kisa ne kan kudirin da ta dauka.
Lambar Labari: 3480863    Ranar Watsawa : 2016/10/18