iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, bayan Sauke Yarima mai jiran gado, Dan Sarkin Saudiya ya zama wanda zai gaji Ma'aifinsa idan ya mutu ko kuma wani dalili ya gitta wanda zai sanya ya karbi sarauta.
Lambar Labari: 3481634    Ranar Watsawa : 2017/06/22

Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da gangami a gaban ofishin jakadancin Isra’aila a ranar Quds ta duniya a birnin Brussels na kasar Belgium.
Lambar Labari: 3481632    Ranar Watsawa : 2017/06/22

Bangaren kasa da kasa, Babbar cibiyar addini ta Azahar da ke kasar Masar ta yi tir da Allah wadai da harin da aka kai kan musulmi bayan kammala salla a birnin London.
Lambar Labari: 3481630    Ranar Watsawa : 2017/06/21

Bangaren kasa da kasa, a sansanonin da musulmi ‘yan gudun hijira suke ne a kasar Afirka ta tsakiya ake samun matsalar rashin abinci.
Lambar Labari: 3481628    Ranar Watsawa : 2017/06/20

Jagora Yayin Ganawa Da Fira Ministan Iraki:
Bangaren siyasa, a lokacin da yake ganawa da firayi ministan kasar Iraki Haidar Ibadi a yau, jagoran juyin juya halin muslunci na Iran Ayatollah sayyid Ali Khamenei (DZ) ya yi nasiha ga firayi ministan na Iraki da cewa, kada ku taba amincewa da Amurka domin kuwa a kowane koaci za ta iya cutar da ku.
Lambar Labari: 3481626    Ranar Watsawa : 2017/06/20

Bangaren kasa da kasa, An fara gudanar da wasu shirye-shirye na ranar Quds a kasar Senegal, da suka hada da tarukan karawa juna sani da sauransu.
Lambar Labari: 3481624    Ranar Watsawa : 2017/06/19

Bangaren kas da kasa, musulmi masu azumi suna taimaka ma mutanen Los Angele marassa karfi da kayyakin bukatar rayuwa a cikin wannan wata mai alfarma.
Lambar Labari: 3481622    Ranar Watsawa : 2017/06/18

Bangaren kasa da kasa, jami’an hukumar da ke kula da shige da ficen kayyakia filin safka da tashin jiragen sama na birnin Alkahira a Masar ta kame wani kur’ani da za a yi fasa kwabrinsa.
Lambar Labari: 3481620    Ranar Watsawa : 2017/06/18

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da gasar karatu da kuma hardar kur'ani ta kebanci matasa akasar Ghana.
Lambar Labari: 3481618    Ranar Watsawa : 2017/06/17

Bangaren kasa da kasa, wata majami’ar mabiya addinin kirista ajahar kaduna da ke tarayyar Najeriya tana bayar da abincin buda baki ga mabiya addinin musulunci.
Lambar Labari: 3481586    Ranar Watsawa : 2017/06/06

Bangaren kasa da kasa, jiya ne daruruwan mutane suka gudanar da aikin gyaran masallacin garin Djenné da ke kasar Mali, masallacin ginin Laka zalla mafi girma a duniya.
Lambar Labari: 3481506    Ranar Watsawa : 2017/05/12

Bangaren kasa da kasa, an kara samun karuwar kyamar msuulmia cikin yankuna da daman a kasar amurka a cikin yan kwanakin nan.
Lambar Labari: 3481442    Ranar Watsawa : 2017/04/26

Bangaren kasa da kasa, John Scott mai gabatar da shirin fox and friend a tashar fox ya yi batunci da cin zarafi ga muslunci.
Lambar Labari: 3481418    Ranar Watsawa : 2017/04/18

Bangaren kasa da kasa, an kammala kusan kashi 90 cikin dari na dukkanin ayyukan gyaran haramin Makka mai alfarma.
Lambar Labari: 3481366    Ranar Watsawa : 2017/04/01

Bangaren kasa da kasa, an kwace wasu dubban kwafin kur’ani mai tsarki da aka buga ba bisa ka’ida ba a kasar Masar.
Lambar Labari: 3481284    Ranar Watsawa : 2017/03/04

Bangaren kasa da kasa, Wuta ta tashi a cikin wani masallaci da ke cikin birnin Washington na kasar Amurka, inda dukkanin kaddarorin da ke cikin masallacin suka kone kurmus, duk kuwa da cewa musumi sun yi iamnin cewa da gangan ne aka saka wutar.
Lambar Labari: 3481137    Ranar Watsawa : 2017/01/15

Bangaren kasa da kasa, Cibiyar musulmin kasar Amurka ta bukaci da a soke sunan wani malamin addinin kirista mai tsananin kiyayya da musulmi daga cikin sunayen mutanen da aka gayyata domin halartar taron rantsar da Trump.
Lambar Labari: 3481136    Ranar Watsawa : 2017/01/15

Bangaren kasa da kasa, Masarautar mulkin mulukiyya ta kasar Bahrain ta zartar da hukuncin kisa a yau a kan wasu matasa uku 'yan kasar, bisa zargin cewa sun tayar da bam da ya kashe wani dan sandan na kasar hadaddiyar daular larabawa.
Lambar Labari: 3481135    Ranar Watsawa : 2017/01/15

Bangaren kasa da kasa, Jami'an tsaron kasar Aljeriya sun gano gungun wasu mutane da suka hada da 'yan kasashen ketare da suke yi wa Isra'ila ayyukan leken asiri a kasar, an kuma cafke su baki daya.
Lambar Labari: 3481134    Ranar Watsawa : 2017/01/14

Bangaren kasa da kasa, wata mata musulma da ta fuskanci cin zarafi a kasar Birtaniya saboda hijabin da ta saka ta kafa wani gungu na yaki da irin wannan tabi’a
Lambar Labari: 3481133    Ranar Watsawa : 2017/01/14