Bangaren kasa da kasa, Dave Lindorff fitaccen marubuci dan kasar Amurka ya bayyana cewa, Trump ba zai iya aiwatar da shirinsa na korar musulmi ko hana su shiga Amurka ba.
Lambar Labari: 3481065 Ranar Watsawa : 2016/12/24
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da taron kan mujizar kur’ani mai tsarki karo na biyar wada cibiyar addini ta Azhar za ta dauki nauyin shiryawa.
Lambar Labari: 3481064 Ranar Watsawa : 2016/12/24
Bangaren kasa da kasa, Jaridar The Guardian da ake bugawa a kasar Birtaniya, ta buga wani rahoto da ta harhada dangane da da yakin da Saudiyya take kaddamarwa a kan al'ummar kasar Yemen a fitowarta ta jiya Alhamis.
Lambar Labari: 3481063 Ranar Watsawa : 2016/12/23
Bangaren kasa da kasa, Al'ummar kasar Bahrain na ci gaba da bayar da kariya ga babban malamin addinin muslunci na kasar Sheikh Isa Kasim, a yunkurin da masarautar kama karya ta kasar ke yi na neman kame shi tun kimanin watannin biyar da suka gabata.
Lambar Labari: 3481062 Ranar Watsawa : 2016/12/23
Bangaren kasa da kasa, Babban sakataren kungiyar Hizbullah a kasar Lebanon Sayyid Hassan Nasrullah, ya bayyana cewa kiran kungiyoyin 'yan ta'adda da sunaye masu kama da muslunci irin su daular muslunci ko ta'addancin mulsunci da kalmamomi masu kama da haka, duk yunkuri ne na yakar muslunci da rusa shi a fakaice.
Lambar Labari: 3481061 Ranar Watsawa : 2016/12/23
Bangaren kasa da kasa, kamfanin Delta Air Lines ya fitar da wasu musulmi biyu fasijoji daga cikin jirginsa.
Lambar Labari: 3481060 Ranar Watsawa : 2016/12/22
Bangaren kasa da kasa, an gabatar da daftarin kudiri gaban kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya da ke neman haramtacciyar kasar Isra’ila ta dakatar da gina matsugunnan yahudawa a yankunan Palastinawa.
Lambar Labari: 3481059 Ranar Watsawa : 2016/12/22
Bnagaren kasa da kasa, ma’aikatar kula da harkokin addini ta kasar Morocco ta sanar da cewa a cikin wannan shekara ta 2016 an gina masallatai 195 a kasar.
Lambar Labari: 3481058 Ranar Watsawa : 2016/12/22
Bangaren kasa da kasa, Dubban Indiyawa ne suka gudanar da jerin gwano a birnin New Delhi domin nuna goyon bayansu ga musulmin kasar Myanmar da ake yi wa kisan kiyashi.
Lambar Labari: 3481057 Ranar Watsawa : 2016/12/21
Bangaren kasa da kasa, Ministocin harkokin Wajen na kungiyar tarayyar turai da larabawa suna kin amincewa da gina matsugunan yahudawa yan share wuri zauna.
Lambar Labari: 3481056 Ranar Watsawa : 2016/12/21
Bangaren kasa da kasa, jamhuriyar muslunci ta Iran za ta dauki nauyin gudanar da wani zaman taro danagane kara kusanto da fahimta a tsakanin addinai.
Lambar Labari: 3481055 Ranar Watsawa : 2016/12/21
Bangaren kasa da kasa, Majalisar musulmin kasar Birtaniya ta fitar da wani bayani, wanda a cikinsa ta nuna damuwa kan karuwar ayyukan nuna kyama ga musulmi a fadin kasar.
Lambar Labari: 3481053 Ranar Watsawa : 2016/12/20
Bangaren kasa da kasa, a jiya ne Allah ya yi Salim Bin Khalfan Albaluchi dan kasar Oman rasuwa, wanda ya share shekaru 12 yana hidima ga kur’ani.
Lambar Labari: 3481052 Ranar Watsawa : 2016/12/20
Bangaren kasa da kasa, Kungiyar Hizbullah ta yi Allawadai da kakkausar murya dangane da kisan jakadan kasar Rasha a Turkiya Andrey Karlov, tare da bayyana hakan a matsayin aikin ta'addanci.
Lambar Labari: 3481051 Ranar Watsawa : 2016/12/20
Bangaren kasa da kasa, Musulmin kasar Birtaniya suna bayar da kyautuka na musamman ga marassa karfi a kasar, domin kara karfafa dankon zumunci da kyakkyawar fahimta tsakanin mabiya addinin kiristanci da musulunci.
Lambar Labari: 3481050 Ranar Watsawa : 2016/12/19
Bangaren kasa da kasa, Ahmad Tayyib babban malamin cibiyar Azahar da ke Masar ya yi da a kawo karshen zaluncin da ake yi kan musulmi a kasar Myanmar.
Lambar Labari: 3481049 Ranar Watsawa : 2016/12/19
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani taron baje kolin kur’ani mai tsarki wanda karamin ofishin jakadancin Iran ya shirya domin murnar maulidin amnzo (SAW) a kasar Afirka ta kudu.
Lambar Labari: 3481048 Ranar Watsawa : 2016/12/19
Bangaren kasa da kasa, Dubban al'umma ne suka gudanar da jerin gwano a birnin Nuwakshot na kasar Mauritaniya, da ke nemana zartar da hukuncin kisa kan mutumin da ya ci zarafin ma'aiki (SAW) a kasar.
Lambar Labari: 3481047 Ranar Watsawa : 2016/12/18
Bangaren kasa da kasam an gudanar da wani shiri wanda ya hada fitattun makaranta kur’ani mai tsarki da suka shahara a duniya a gidan radio a Masar.
Lambar Labari: 3481046 Ranar Watsawa : 2016/12/18
Sheikh Na’im Kasem A Tattaunawa Da IQNA:
Bangaren kasa da kasa, Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ya bayyana 'yantar da birnin Aleppo daga 'yan ta'adda a matsayin wata babbar nasara, wadda ta kawo karshen mafarkin 'yan ta'adda da masu mara musu baya na kafa wata daular ta'addanci a birnin.
Lambar Labari: 3481045 Ranar Watsawa : 2016/12/18