Mai Magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen Iran, ya yi tir da mummunan harin da kawancen da Saudiyya take jagoranta ya kai a garin Sa’aada wanda ya yi sanadin kashe fararen hula masu yawa.
Lambar Labari: 3483895 Ranar Watsawa : 2019/07/30
Bangaren siyasa, Mataimakin shugaban kasar Iran Ishaq Jehangiri ya bayyana cewa; dakatar da yin aiki da wani bangaren yarjejeniyar nukiliya da Iran ta yi, shi ma bangare ne na yin aiki da yarjejeniyar.
Lambar Labari: 3483893 Ranar Watsawa : 2019/07/29
Bangaren siyasa, shugaban kasar Iran Hassan Rouhani ya dora alhakin tashe-tashen hankula da suke faruwa a gabas ta tsakiya a kan sijojin kasashen ketare da ke yankin.
Lambar Labari: 3483891 Ranar Watsawa : 2019/07/28
Bangaren siyasa, Shugaban kasar Iran, Dakta Hassan Rohani, ya bayyana cewa gwamnatinsa bata taba yin watsa ba wajen yin amfani da duk wata irin dama ta tattaunawa ba, kuma ba taza yin fashi ba ga hakan.
Lambar Labari: 3483873 Ranar Watsawa : 2019/07/24
Bangaren kasa da kasa, Shugaban kasar Iran Hojjatol Islam Hassan Rauhani ya bayyana alaka tsakanin kasashen Iran da Iraki da cewa alaka ce ta tarihi.
Lambar Labari: 3483871 Ranar Watsawa : 2019/07/23
Sayyid Abbas Musawi kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa, suna yin kira ga gwamnatin Najeriya kan ta bayar da dama domin sama ma sheikh Ibrahim magani a asibitocin da suka dace.
Lambar Labari: 3483870 Ranar Watsawa : 2019/07/23
Bangaren siyasa, Ayatollah Sayyi Ali Khamenei jagoran juyin juya halin musulunci a Iran, a lokacin da yake ganawa daw ata tawaga ta kungiyar Hamas a yau ya bayyana cewa, batun falastine shi ne batu da yake gaban dukkanin musulmi a duniya.
Lambar Labari: 3483867 Ranar Watsawa : 2019/07/22
Bangaren kasa da kasa, babban sakataren kungiyar Hizbullah ya bayyana cewa, Amurka ba za ta iya kaddamar da yaki kan kasar Iran ba saboda dalilai da dama.
Lambar Labari: 3483856 Ranar Watsawa : 2019/07/19
Bangaren siyasa, ministan harkokin wajen Iran Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewa, Iran za ta yi tsayin daka a kan yakin tattalin arzikin da aka kaddamar a kanta.
Lambar Labari: 3483853 Ranar Watsawa : 2019/07/18
shugaba Rouhani na kasar Iran ya ce jamhoriyar musulinci ta Iran za ta ci gaba da barin kofofin Diflomasiya da tattaunawarta a bude.
Lambar Labari: 3483828 Ranar Watsawa : 2019/07/11
Shugaban majalisar dokokin kasar Iran ya bayyana cewa a tsawon tarihi al'ummar kasar Iran sun jajirce da kuma tsayin daka wajen kalubalantar makiya.
Lambar Labari: 3483799 Ranar Watsawa : 2019/07/02
Bangaren kasa da kasa, gayammar kungiyoyin musulmi ta kasar Ghana ta nuna cikakken goyon bayanta ga Iran dangane da barazanar da Amurka ta yi wa kasar ta Iran.
Lambar Labari: 3483794 Ranar Watsawa : 2019/06/30
Bangaren siyasa, kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran ya karyata da'awar da Amurka ke yi na cewa ta kai hari kan tsarin makaman kariya na Iran a yanar gizo.
Lambar Labari: 3483767 Ranar Watsawa : 2019/06/24
Bangaren siyasa, ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewa za su kai karar Amuka a gaban majalisar dinkin duniya kan shisshigin da ta yi a cikin kasar Iran.
Lambar Labari: 3483759 Ranar Watsawa : 2019/06/21
Rundunar kare juyin juya halin musulunci ta Iran ta yi karin haske kan batun harbo jirgin Amurka maras matuki na leken asiri.
Lambar Labari: 3483756 Ranar Watsawa : 2019/06/20
Kakakin ma'aikatar harakokin kasashen wajen Iran ya sanar da cewa kwamitin hadin gwiwa na kasashen da suka sanya hannu kan yarjejeniyar nukiliyar kasar Iran zai gudanar da taronsa a birnin Vienna na kasar Austria.
Lambar Labari: 3483755 Ranar Watsawa : 2019/06/20
Shugaban Majalisar dokokin Iran ya ce Hukumomin Amurka sun shiga sarkakiyar Siyasa da ta zubar musu da mutunci inda suke sakin kalamai ba tare da sun auna su ba.
Lambar Labari: 3483742 Ranar Watsawa : 2019/06/16
Bangaren kasa da kasa, shugaba Rauhani na Iran a yayin ganawa da sarkin Qatar a yau Tamim Bin hamad ya bayyana cewa, daya daga cikin manufofin siyasar wajen Iran shi ne kyautata alaka da kasashe makwabta.
Lambar Labari: 3483739 Ranar Watsawa : 2019/06/15
A jiya ne Firayi ministan kasar Japan Shinzo Abe ya fara gudanar da wata ziyarar aiki a kasar Iran, inda yake ganawa da manyan jami’an gwamnatin kasar.
Lambar Labari: 3483733 Ranar Watsawa : 2019/06/13
Shugaban majalisar dokokin kasar Iran Dr. Ali Larijani ya bayyana cewa, al’ummomin duniya sun bayar da kyakkyawar amsa ga masu hankoron sayar da Falastinu da sunan yarjejeniyar karni.
Lambar Labari: 3483722 Ranar Watsawa : 2019/06/09