iqna

IQNA

Bangaren siyasa, ministan harkokin wajen Iran Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewa, Iran za ta yi tsayin daka a kan yakin tattalin arzikin da aka kaddamar a kanta.
Lambar Labari: 3483853    Ranar Watsawa : 2019/07/18

shugaba Rouhani na kasar Iran ya ce jamhoriyar musulinci ta Iran za ta ci gaba da barin kofofin Diflomasiya da tattaunawarta a bude.
Lambar Labari: 3483828    Ranar Watsawa : 2019/07/11

Shugaban majalisar dokokin kasar Iran ya bayyana cewa a tsawon tarihi al'ummar kasar Iran sun jajirce da kuma tsayin daka wajen kalubalantar makiya.
Lambar Labari: 3483799    Ranar Watsawa : 2019/07/02

Bangaren kasa da kasa, gayammar kungiyoyin musulmi ta kasar Ghana ta nuna cikakken goyon bayanta ga Iran dangane da barazanar da Amurka ta yi wa kasar ta Iran.
Lambar Labari: 3483794    Ranar Watsawa : 2019/06/30

Bangaren siyasa, kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran ya karyata da'awar da Amurka ke yi na cewa ta kai hari kan tsarin makaman kariya na Iran a yanar gizo.
Lambar Labari: 3483767    Ranar Watsawa : 2019/06/24

Bangaren siyasa, ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewa za su kai karar Amuka a gaban majalisar dinkin duniya kan shisshigin da ta yi a cikin kasar Iran.
Lambar Labari: 3483759    Ranar Watsawa : 2019/06/21

Rundunar kare juyin juya halin musulunci ta Iran ta yi karin haske kan batun harbo jirgin Amurka maras matuki na leken asiri.
Lambar Labari: 3483756    Ranar Watsawa : 2019/06/20

Kakakin ma'aikatar harakokin kasashen wajen Iran ya sanar da cewa kwamitin hadin gwiwa na kasashen da suka sanya hannu kan yarjejeniyar nukiliyar kasar Iran zai gudanar da taronsa a birnin Vienna na kasar Austria.
Lambar Labari: 3483755    Ranar Watsawa : 2019/06/20

Shugaban Majalisar dokokin Iran ya ce Hukumomin Amurka sun shiga sarkakiyar Siyasa da ta zubar musu da mutunci inda suke sakin kalamai ba tare da sun auna su ba.
Lambar Labari: 3483742    Ranar Watsawa : 2019/06/16

Bangaren kasa da kasa, shugaba Rauhani na Iran a yayin ganawa da sarkin Qatar a yau Tamim Bin hamad ya bayyana cewa, daya daga cikin manufofin siyasar wajen Iran shi ne kyautata alaka da kasashe makwabta.
Lambar Labari: 3483739    Ranar Watsawa : 2019/06/15

A jiya ne Firayi ministan kasar Japan Shinzo Abe ya fara gudanar da wata ziyarar aiki a kasar Iran, inda yake ganawa da manyan jami’an gwamnatin kasar.
Lambar Labari: 3483733    Ranar Watsawa : 2019/06/13

Shugaban majalisar dokokin kasar Iran Dr. Ali Larijani ya bayyana cewa, al’ummomin duniya sun bayar da kyakkyawar amsa ga masu hankoron sayar da Falastinu da sunan yarjejeniyar karni.
Lambar Labari: 3483722    Ranar Watsawa : 2019/06/09

Shugaba Rauhani na Iran ya aike da sakonni zuwa ga shugabannin kasashe daban-daban na musulmi, domin taya su murnar salla, da kuma yi musu fata alhairi da dukkanin al’ummomin kasashensu.
Lambar Labari: 3483711    Ranar Watsawa : 2019/06/05

A jiya jumma’a da yamma ce shugaban kungiyar Huzbullah ta kasar Lebanon Sayyeed Hassan Nasarallah ya yi jawabi wanda aka watsi kan tsaye a tashoshin talabijin da dama a duk fadin duniya.
Lambar Labari: 3483696    Ranar Watsawa : 2019/06/01

Bangaren siyasa, Sayyid Abbas Musawi kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran ya mayar da martani mai zafi kan masarautar Al Saud dangane da zargin da sarkin masarautar ya yi wa Iran na cewa tana da hannua harin Fujaira.
Lambar Labari: 3483690    Ranar Watsawa : 2019/05/31

Bangaren siyasa, Shugaba Hassan Rauhani na kasar Iran ya fadi yau cewa, makircin makiya al’ummar musulmi a kan Quds da Palestine ba zai taba yin nasara ba.
Lambar Labari: 3483689    Ranar Watsawa : 2019/05/31

Ministan harkokin wajen Iran ya mayarwa shugaban Amurka da martani dangane da barazanar da ya yi a kan akasar Iran.
Lambar Labari: 3483657    Ranar Watsawa : 2019/05/20

Bangaren kasa da kasa, Sayyid Abbas Musawyi ya ce, Jamhuriya Musulinci ta Iran, ta nuna damuwa akan farmakin da gangan da aka kaiwa ga wasu jiragen ruwa a tashar ruwan Fujaïra.
Lambar Labari: 3483635    Ranar Watsawa : 2019/05/13

Dan majalisar dokokin kasar Iraki ya bayyana duk wani yunkuri da Amurka za ta wajen kaiwa kasar Iran harin soji da cewa, hakan zai sanya ta rasa matsayinta a duniya.
Lambar Labari: 3483622    Ranar Watsawa : 2019/05/09

Ofishin firayi ministan kasar Iraki ya fitar da bayani kan zyarar da sakatarn harkokin wajen Amurka ya kai a daren jiya a kasar.
Lambar Labari: 3483619    Ranar Watsawa : 2019/05/08