iqna

IQNA

Bangaren siyasa,  jagora Ayatollah Sayyid ali Khamenei ya bayyana cewa dukkanin jami’an gwamnatin kasar sun gamsu da cewa babu wata tattaunawa da Amurka.
Lambar Labari: 3484058    Ranar Watsawa : 2019/09/17

Bangaren siyasa, Msawi ya ce; zargin Iran da hannu a harin da aka kai kan kamfanin Aramco babu wata hujja a kansa.
Lambar Labari: 3484055    Ranar Watsawa : 2019/09/16

Bangaren siyasa, Sayyid Abas Musawi ya mayar da martani kan matakin da gwamnatin Canada ta dauka akan kaddarorin Iran.
Lambar Labari: 3484048    Ranar Watsawa : 2019/09/14

Bangaren siyasa, shugaban kasar Iran ya bayyana cewa daga gobe Juma'a ce za a fara jingine yin aki da wani angaren yarjejeniyar nukiliya a mataki na uku.
Lambar Labari: 3484018    Ranar Watsawa : 2019/09/05

Bangaren siyasa, Iran za ta yi amfani da hanyoyi na doka domin kalubalantar dokar FDD ta Amurka a kan Iran da harkokinta.
Lambar Labari: 3483992    Ranar Watsawa : 2019/08/27

Bangaren siyasa, Hojjatol Islam walmuslimin Kazem Siddighi wanda ya jagoranci sallar Jumaa a Tehran ya bayyana kakkabo jirgin da cewa alama c ta karfin Iran.
Lambar Labari: 3483953    Ranar Watsawa : 2019/08/16

Bangaren siyasa, a lokacin da jagoran juyin juya halin musulunci na kasar Iran yake ganawa da tawagar kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen, ya jaddada wajabcin ci gaba da yin turjiya a gaban mamaye Saudiyya da UAE a kasarsu.
Lambar Labari: 3483946    Ranar Watsawa : 2019/08/14

Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Iran ta yi maraba da matakin fitar da Sheikh Zakzaky tare da mai dakinsa zuwa India.
Lambar Labari: 3483944    Ranar Watsawa : 2019/08/13

Shugaban kasar Iran Dr. Hassan Rauhani ya aike da sakon taya murnar sallar idin layya zuwa ga shugabannin kasashen musulmi na duniya.
Lambar Labari: 3483938    Ranar Watsawa : 2019/08/12

Bangaren siyasa, Iran za ta dauki dukkanin matakan da suka dace domin fuskantar duk wata barazanar tsaro da kawancen Amurka a cikin tekun fasha kan iya haifarwa.
Lambar Labari: 3483928    Ranar Watsawa : 2019/08/09

Bangaren siyasa, dakarun kare juyin juya hali na kasar Iran sun fitar da bayani, wanda a cikinsa suke yin tir da Allawadai da matakin da Amurka ta dauka na kakaba wa Zarif takunkumi.
Lambar Labari: 3483906    Ranar Watsawa : 2019/08/02

Bangaren siyasa Ofishin jagoran juyin juya halin musulinci na kasar Iran ya bayana matsayar jagora kan kisan da gwamnatin Baharai ta yiwa matasa biyu a cikin yan kwanakin nan.
Lambar Labari: 3483897    Ranar Watsawa : 2019/07/31

Mai Magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen Iran, ya yi tir da mummunan harin da kawancen da Saudiyya take jagoranta ya kai a garin Sa’aada wanda ya yi sanadin kashe fararen hula masu yawa.
Lambar Labari: 3483895    Ranar Watsawa : 2019/07/30

Bangaren siyasa, Mataimakin shugaban kasar Iran Ishaq Jehangiri ya bayyana cewa; dakatar da yin aiki da wani bangaren yarjejeniyar nukiliya da Iran ta yi, shi ma bangare ne na yin aiki da yarjejeniyar.
Lambar Labari: 3483893    Ranar Watsawa : 2019/07/29

Bangaren siyasa, shugaban kasar Iran Hassan Rouhani ya dora alhakin tashe-tashen hankula da suke faruwa a gabas ta tsakiya a kan sijojin kasashen ketare da ke yankin.
Lambar Labari: 3483891    Ranar Watsawa : 2019/07/28

Bangaren siyasa, Shugaban kasar Iran, Dakta Hassan Rohani, ya bayyana cewa gwamnatinsa bata taba yin watsa ba wajen yin amfani da duk wata irin dama ta tattaunawa ba, kuma ba taza yin fashi ba ga hakan.
Lambar Labari: 3483873    Ranar Watsawa : 2019/07/24

Bangaren kasa da kasa, Shugaban kasar Iran Hojjatol Islam Hassan Rauhani ya bayyana alaka tsakanin kasashen Iran da Iraki da cewa alaka ce ta tarihi.
Lambar Labari: 3483871    Ranar Watsawa : 2019/07/23

Sayyid Abbas Musawi kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa, suna yin kira ga gwamnatin Najeriya kan ta bayar da dama domin sama ma sheikh Ibrahim magani a asibitocin da suka dace.
Lambar Labari: 3483870    Ranar Watsawa : 2019/07/23

Bangaren siyasa, Ayatollah Sayyi Ali Khamenei jagoran juyin juya halin musulunci a Iran, a lokacin da yake ganawa daw ata tawaga ta kungiyar Hamas a yau ya bayyana cewa, batun falastine shi ne batu da yake gaban dukkanin musulmi a duniya.
Lambar Labari: 3483867    Ranar Watsawa : 2019/07/22

Bangaren kasa da kasa, babban sakataren kungiyar Hizbullah ya bayyana cewa, Amurka ba za ta iya kaddamar da yaki kan kasar Iran ba saboda dalilai da dama.
Lambar Labari: 3483856    Ranar Watsawa : 2019/07/19