iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, daya daga cikin masana ilimin halayyar dan adama kasar Masar ta yi bayani kan wasu hanyoyi da za su iya taimakawa wajen hankalin yaro zuwa ga kur’ani.
Lambar Labari: 3481562    Ranar Watsawa : 2017/05/29

Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da gasar hardar kur’ani mai tsarki wadda ta kebanci ‘ya’yan lauyoyi a kasar Masar.
Lambar Labari: 3481551    Ranar Watsawa : 2017/05/26

Bangaren kasa da kasa, akwai abubuwa da dama da suke hada msuulmi da kiristoci a wuri guda a cikin watan Ramadan mai alfarma a kasar masar
Lambar Labari: 3481548    Ranar Watsawa : 2017/05/25

Bangaren kasa da kasa, ana sayar da kwafin kur'ani a cikin kasar Masar da lasisin cibiyar Azhar na bogi.
Lambar Labari: 3481543    Ranar Watsawa : 2017/05/23

Ministan Addini Na Masar:
Bangaren kasa da kasa, minister mai kula da harkokin addini a kasar Masar ya bayyana cewa, ba abu ne mai yiwuwa ba mahardacin kur’ani a fadi a wani karatu na daban.
Lambar Labari: 3481533    Ranar Watsawa : 2017/05/20

Bangaren kasa da kasa, kwamitin da ke kula da harkokin addini a majalisar dokokin Masar ya bukaci a kara mayar da hankali ga lamurran gasar kur’ani.
Lambar Labari: 3481521    Ranar Watsawa : 2017/05/16

Bangaren kasa da kasa, babban masalalcin juma'a na jami'ar Azahar zai dauki nauyin gasar kur'ani mai take kyawun sauti.
Lambar Labari: 3481494    Ranar Watsawa : 2017/05/08

Bangaren kasa da kasa, babban malamin masar autar ‘ya’yan saud ya kira cibiyar muslunci ta Azhar da malaman da ke cikinta da cewa maha’inta ne.
Lambar Labari: 3481461    Ranar Watsawa : 2017/05/03

Paparoma A Masar:
Bangaren kasa da kasa, a ziyarar aikin da Paparoma Francis shugaban darikar katolika ta mabiya addinin kirista ta duniya ke gudanarwa a kasar Masar ya gana da shugaban kasar Abdul-Fatah Al-Sisi.
Lambar Labari: 3481451    Ranar Watsawa : 2017/04/30

Bangaren kasa da kasa, tun bayan da cibiyar Azhar ta sanar d hana sayar da kur'ani mai launuka, farashinsa ya tashi a kasuwannin sayar da littafai.
Lambar Labari: 3481412    Ranar Watsawa : 2017/04/16

Bangaren kasa da kasa, fadar Vatican ta sanar da cewa, duk da hare-haren da aka kai a kan majami’oin mabiya addinin kirista a kasar Masar, tafiyar Paparoma Francis zuwa Masar na nan darama cikin wannan wata.
Lambar Labari: 3481396    Ranar Watsawa : 2017/04/11

Bangaren kasa da da kasa, kungiyar 'yan ta'adda ta Da'esh ta dauki alhakin kai hare-haren da sukayi sanadanin mutuwar mutane akalla arba'in da uku a wasu majami'i biyu na Masar a safiyar jiya.
Lambar Labari: 3481394    Ranar Watsawa : 2017/04/10

Bangaren kasa da kasa, bababr cibiyar musulunci ta kasar Masar ta yi Allawadai da kakakusar murya dangane da harin da aka kai yau a kan majami’ar mabiya addinin kirista.
Lambar Labari: 3481390    Ranar Watsawa : 2017/04/09

Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da gasar kur'ani mai tsarki ta daliban makarantu da ke karkashin cibiyar Azhar a Masar.
Lambar Labari: 3481374    Ranar Watsawa : 2017/04/04

Bangaren kasa da kasa, ya zuwa yanzu haka kimanin kasashe 40 ne suka sanar da cewa a shiye suke halarci gasr kur’ani mai tsarki karo 24 Ta Masar.
Lambar Labari: 3481336    Ranar Watsawa : 2017/03/22

Bangaren kasa da kasa, cibiyar kula da littafai na tarihia kasar Masar ta sanar da kammala aikin gyaran kwafin kur’anin Sayyidah Nafisah.
Lambar Labari: 3481252    Ranar Watsawa : 2017/02/21

Bangaren kasa da kasa, wani mutum mai fasahar zane-zane a kasar Masar ya fitar da wani zane da ke dauke da ayar kur'ani mai tsarki domin fadakarwa.
Lambar Labari: 3481240    Ranar Watsawa : 2017/02/18

Bangaren kasa da kasa, cibiyar Azahar da kungiyar bunkasa ilimi da al;adun muslunci ta ISESCO sun jinjina wa Paparomoa Francis, dangane nuna takaicinsa da ya yi kan zaluntar musulmin Myanmar.
Lambar Labari: 3481220    Ranar Watsawa : 2017/02/11

Bangaren kasa da kasa, kwamitin da ke kula da littafai a Masar ya kore korafin da takfiriyawan salafiyya na kasar ke yi kan cewa akwai littafan mazhabar shi’a a wajen baje kolin littafai na kasar.
Lambar Labari: 3481201    Ranar Watsawa : 2017/02/05

Wani Malami A Masar:
Bangaren kasa da kasa, sheikh Hassan Aljinani daya daga cikin malaman kasar Masar ya bayyana cewa, Azhar ba ta da hakkin hana a buda ko yada kwafin kur’ani mai launi.
Lambar Labari: 3481180    Ranar Watsawa : 2017/01/28