iqna

IQNA

Bangaren siyasa, shugaban kasar Iran Hassan Rauhain ya bayyana cewa, Iran ba za taba mika wuya ga bakaken manufofin Amurka ba, duk kuwa da matsin lamabra da take fuskanta.
Lambar Labari: 3482789    Ranar Watsawa : 2018/06/27

Bangaren kasa da kasa, da jijjifin safiyar yau ne gungun yahaudawan sahyuniya suka kaddamar da wani farmaki a kan makabartar annabi Yusuf.
Lambar Labari: 3482788    Ranar Watsawa : 2018/06/26

Bangaren kasa da kasa, an rufe wata tashar talabijin mai alaka da kasar Saudiyya a garin urtaba na Spain.
Lambar Labari: 3482787    Ranar Watsawa : 2018/06/26

Bangaren kasa da kasa, babbar majalisar malaman addinin muslunci ta kasar Aljeriya ta jinjina wa fatawar Ayatollah Khamenei dangane wajabcin kare mutuncin matan manzon Allah.
Lambar Labari: 3482786    Ranar Watsawa : 2018/06/26

Bangaren kasa da kasa, a ci gaba da kisan kiyashin da haramtacciyar kasar Isra’ila take yi kan Falastinawa a watannin baya-bayan nan mutane 132 ne suka yi shahada.
Lambar Labari: 3482785    Ranar Watsawa : 2018/06/24

Bangaren kasa da kasa, taro kan silima na kasar Iran a kasar Senegal a cikin harsunan faransanci da kuma yarukan kasar.
Lambar Labari: 3482784    Ranar Watsawa : 2018/06/24

Bangaren kasa da kasa, Hukumar kula da yan gudun hijira ta Majalisar dinkin duniya ta bada sanarwan halakar bakin haure kimani dari biyu da ashirin a gabar tekun a kasar Libya a cikin yan kwanakin da suka gabata.
Lambar Labari: 3482783    Ranar Watsawa : 2018/06/23

Bangaren kasa da kasa, an bayar da kyautar kwafin kur’ani mai tsarki ga wasu fitattun masu wasan sinima a kasar Senegal.
Lambar Labari: 3482782    Ranar Watsawa : 2018/06/23

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da zaman taro mai take manzon rahma a kasar Uganda tare da halartar jami’an hukumar yada labarai ta UBC.
Lambar Labari: 3482781    Ranar Watsawa : 2018/06/23

Bangaren kasa da kasa, kungiyar Ansarullaha  Yemen ta ce ba ta da wata matsala domin mika tashar jiragen ruwa ta Hudaida ga majalisar dinkin duniya matukar dai za ta iya kula da ita.
Lambar Labari: 3482780    Ranar Watsawa : 2018/06/22

Bangaren kasa da kasa, ma’aikatar kula da harkokin addini a Jordan ta sanar da cewa ta amince da samar da cibiyoyi 50 na hardar kur’ani a ladin Kureh na kasar.
Lambar Labari: 3482779    Ranar Watsawa : 2018/06/22

Na’ibin Limamin Tehran:
Bangaren siyasa, wanda ya jagoranci sallar juma'ar birnin Tehran ya bayyana cewar babu abin da takunkumin da Amurka ta sanya wa Iran zai haifar mata da kuma shi kansa shugaban kasar face kara kunyata su a idon duniya.
Lambar Labari: 3482778    Ranar Watsawa : 2018/06/22

Bangaren kasa da kasa, madaba’antu da daman a kasar Masar suna buga kur’ani bisa ruwayoyin kira’a daban-daban.
Lambar Labari: 3482777    Ranar Watsawa : 2018/06/21

Bangaren kasa da kasa, majalisar dokokin haramtacciyar kasar Isra’ila ta amince da doka haramta yada duk wani aikin kisa ko cin zarafin Falastinawa da jami’an tsaron Isra’ila ke yi.
Lambar Labari: 3482776    Ranar Watsawa : 2018/06/21

Bangaen kasa da kasa, kotun kasar Bahrain ta tabbatar da cewa zargin da ake yi wa shugaban jma’iyar Wifaq a kasar Sheikh Ali Salman da Hasan Sultan Ali Aswad ba gaskiya ba ne.
Lambar Labari: 3482775    Ranar Watsawa : 2018/06/21

Bangaren kasa da kasa, dakarun kasar Yemen sun hana dakarun kawancen Saudiyya isa filin jirgin Hudaidah.
Lambar Labari: 3482774    Ranar Watsawa : 2018/06/20

Bangaren kasa da kasa, wata majami’ar mabiya addinin kirista a kasar Ghana ta bukaci a mika sha’anin tafiya da makarantun kiristoci ga majami’u.
Lambar Labari: 3482773    Ranar Watsawa : 2018/06/20

Bangaren kasa da kasa, an buga wani littafi na mabiya addinin kirista a kasar Ghana mais uan daga dan shaidan zuwa cocin katolika a kasar Ghana.
Lambar Labari: 3482772    Ranar Watsawa : 2018/06/19

Bangaren kasa da kasa, Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Bahram Qasemi ya mayar da martani dangane da sukar da Amurka ta yi kan zartar da hukuncin kisa a kan wani da ya jagoranci kisan jama'a a Tehran.
Lambar Labari: 3482771    Ranar Watsawa : 2018/06/19

Bangaren kasa da kasa, kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya zai gudanar ad zama kan batun rikicin kasar Yemen.
Lambar Labari: 3482770    Ranar Watsawa : 2018/06/18