iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani shiri a jami'ar Minnesota ta kasar Amurka domin kalubalantar siyasar kymar musulmi a kasar.
Lambar Labari: 3481345    Ranar Watsawa : 2017/03/25

Bangaren kasa da kasa, daya daga cikin manyan malaman addinin kirista a Najeriya John Onaiyekan ya jadda wajabcin yattaunawa a tsakanin addinai a wani jawabinsa a jami'ar Notre Dame ta Indiana a Amurka.
Lambar Labari: 3481344    Ranar Watsawa : 2017/03/25

Banagren kasa da kasa, Ibtihaj Muhammad 'yar wasan suka da takobi da ta samo wa kasar Amurka lambar yaboa wasannin motsa jiki ta aike da budaddiyar wasika zuwa ga Trump.
Lambar Labari: 3481340    Ranar Watsawa : 2017/03/23

Bangaren kasa da kasa, An samu karuwar kai hare-hare a kan masallatai da cibiyoyin musulmi a kasar Amurka a cikin wannan shekara ta 2017.
Lambar Labari: 3481328    Ranar Watsawa : 2017/03/19

Bangaren kasa da kasa, jiragen yakin Amurka sun kaddamar da wasu hare-hare a kan wani masallaci da ke a wani kauye da cikin gundumar Aleppo, inda suka kashe mutane 42 tare da jikkata wasu fiye da dari daya.
Lambar Labari: 3481322    Ranar Watsawa : 2017/03/17

Bangaren kasa da kasa, muuslmin kasar Amurka sun nuna farin cikinsu kan matakin da wani alkalin kasar ya dauka na yin watsi da dokar Donald Trump ta hana musulmin kasashe 6 shiga Amurka.
Lambar Labari: 3481319    Ranar Watsawa : 2017/03/16

Bangaren kasa da kasa, a ci gaba da kai farmaki da ake yi kan masallatai da cibiyoyin muslunci a Amurka an kai hari kan wani masalalci a jahar Arizona.
Lambar Labari: 3481316    Ranar Watsawa : 2017/03/15

Bangaren kasa da kasa, mahukunta a jahar Michigan ta kasar Amurka sun yi Allawadai da kakkausar murya kan kone wani masallaci mallakin musulmi da aka yi a cikin jahar.
Lambar Labari: 3481313    Ranar Watsawa : 2017/03/14

Bangaren kasa da kasa, Rahaf Khatib musulma ce 'yar kasari Syria da zaune a kasar Amurka wadda za ta shiga wasan marathon a birnin Boston na Amurka.
Lambar Labari: 3481310    Ranar Watsawa : 2017/03/13

Bangaren kasa da kasa, wasu 'yan majalisar dokokin kasar Amurka musulmi su biyu ba su amince da dokar Donald Trump ta haramta wa wasu kasashen musulmi 6 shiga Amurka ba.
Lambar Labari: 3481293    Ranar Watsawa : 2017/03/07

Bangaren kasa da kasa, a karon farko wani musulmi ya fito a matsayin dan takarar neman gwamnan jahar Michigan ta kasar Amurka.
Lambar Labari: 3481281    Ranar Watsawa : 2017/03/03

angaren kasa da kasa, An bude wutar bindiga a kan wasu indiyawa guda biyu a cikin jahar Texas da ke kasar Amurka bisa zargin cewa su mabiya addinin muslunci ne.
Lambar Labari: 3481275    Ranar Watsawa : 2017/03/01

Bangaren kasa da kasa, magajin garin birnin Boston na kasar Amurka ya nuna rashin amincewarsa da duk wani mataki na takura ma musulmi, tare da shan alwashin taimaka ma musulmi 'yan gudun hijira da suke zaune a birnin.
Lambar Labari: 3481264    Ranar Watsawa : 2017/02/26

Bangaren kasa da kasa, daya daga cikin ‘yan was an fina-finai a Amurka wanda shi ma musulmi ne ya bayyana cewa babu wani abin mamaki kan nuna wa musulmi bakar fata banbanci a Amurka.
Lambar Labari: 3481251    Ranar Watsawa : 2017/02/21

Bangaren kasa da kasa, dubban Amurkawa sun gudanar da wani jerin gwano mai take (a yau ni ma musulmi ne) a birnin New York na kasar, domin kalubalantar salon siyasar Donald Trump ta kyamar musulmi da addinin muslunci.
Lambar Labari: 3481248    Ranar Watsawa : 2017/02/20

Bangaren kasa da kasa, babbar cibiyar da ke kula da harkokin msuulmi a kasar Amurkka ta yi Allawadai da kakkausar murya dangane da barazanar kisan musulmi da wasu suka yi a kasar.
Lambar Labari: 3481246    Ranar Watsawa : 2017/02/19

Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da gasar karatu da hardar kur’ani mai tsarki a a birnin Baltimore na jahar Maryland a kasar Amurka.
Lambar Labari: 3481245    Ranar Watsawa : 2017/02/19

Bangaren kasa da kasa, daya daga cikin makarantun jahar Carolina ta kudu a kasar Amurka ta sanar da cewa za ta koyar da addinin muslunci ga dalibai.
Lambar Labari: 3481236    Ranar Watsawa : 2017/02/16

Bangaren kasa da kasa, an kammala taron kungiyar hadin kan jami’oin kasashen musulmi karo na bakwai a birnin Ribat na kasar Morocco tare da jaddada wajabci kare jami’ar birnin Quds.
Lambar Labari: 3481232    Ranar Watsawa : 2017/02/15

Bangaren kasa da kasa, Wani dan majalisar dokokin Amurka ya yi kakkausar suka a kan salon siyasar shugaban kasar Donald Trump ta kin musulmi da kuma baki a cikin kasar ta Amurka.
Lambar Labari: 3481231    Ranar Watsawa : 2017/02/14