iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani zaman taro kan kur'ani mai tsarki a jami'ar Bayero da ke Kano Najeriya.
Lambar Labari: 3483913    Ranar Watsawa : 2019/08/04

Bangaren kasa da kasa, hardar kur'ani mai tsarki tun yana karami da samun tarbiyar sufanci na daga cikin siffofin Muhammad Wuld Agazwani.
Lambar Labari: 3483912    Ranar Watsawa : 2019/08/04

Bangaren kasa da kasa, jam'iyyar congress ta tsohon shugaban Sudan Umar Albashir bata amince da yin watsi da musulunci a cikin kundin tsarin mulkin kasar ba.
Lambar Labari: 3483911    Ranar Watsawa : 2019/08/04

Bangaren kasa da kasa, kungiyar Ansarallah ta kasar Yemen ta yi na'am da sabon matakin da UAE ta dauka kan yakin kasar Yemen.
Lambar Labari: 3483909    Ranar Watsawa : 2019/08/03

Bangaren kasa da kasa, jakadan Palestine a majalisar dinkin duniya ya nuna wa babban sakataren majalisar Antonio Guterres takaicinsa kan rashin saka Isra'ila cikin masu keta hakkokin yara.
Lambar Labari: 3483908    Ranar Watsawa : 2019/08/03

Bangaren kasa da kasa, an nuna kwafin kur'ani mai tsarki da aka fara bgawa a birnin Makka.
Lambar Labari: 3483907    Ranar Watsawa : 2019/08/03

Bangaren siyasa, dakarun kare juyin juya hali na kasar Iran sun fitar da bayani, wanda a cikinsa suke yin tir da Allawadai da matakin da Amurka ta dauka na kakaba wa Zarif takunkumi.
Lambar Labari: 3483906    Ranar Watsawa : 2019/08/02

Kungiyar ‘yan ta’addan Daesh ta yi da’awar kashe da jikkata sojojin Najeriya kimanin 40a  cikin Borno a wannan mako.
Lambar Labari: 3483905    Ranar Watsawa : 2019/08/02

Bangaren kasa da kasa, an kame sojoji 9 da ake zargin suna da hannua  kisan da aka yi wa fararen hula garin Umdurman.
Lambar Labari: 3483904    Ranar Watsawa : 2019/08/02

Bangaren kasa da kasa, firayi ministan haramtacciyar kasar Isra’ila Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa matsugunnan yahudawa za su ci gaba da kasance cikin Isra’ila.
Lambar Labari: 3483903    Ranar Watsawa : 2019/08/01

Bangaren kasa da kasa, ana gudanar da taron tunawa da zagayowar lokacin shahadar Imam Jawad (AS) a London.
Lambar Labari: 3483902    Ranar Watsawa : 2019/08/01

Bangaren siyasa, Muhammad jawad Zarfi wanda Amurkan ta shigar da sunansa a cikin jerin sunayen mutanen da ta kakabawa takunkumi, ya bayyana cewa:
Lambar Labari: 3483901    Ranar Watsawa : 2019/08/01

Bangaren kasa da kasa, kwamitin kare hakkin bil adama na MDD ya bukaci a gudanar da bicike kan harbin wani yaro da sojojin Isra’ila suka yi.
Lambar Labari: 3483899    Ranar Watsawa : 2019/07/31

Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya ta mayar da martani kan hare-haren Saudiyya a Saada.
Lambar Labari: 3483898    Ranar Watsawa : 2019/07/31

Bangaren siyasa Ofishin jagoran juyin juya halin musulinci na kasar Iran ya bayana matsayar jagora kan kisan da gwamnatin Baharai ta yiwa matasa biyu a cikin yan kwanakin nan.
Lambar Labari: 3483897    Ranar Watsawa : 2019/07/31

Mai Magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen Iran, ya yi tir da mummunan harin da kawancen da Saudiyya take jagoranta ya kai a garin Sa’aada wanda ya yi sanadin kashe fararen hula masu yawa.
Lambar Labari: 3483895    Ranar Watsawa : 2019/07/30

Gwamnatin tarayar Najeriya ta sami umurnin kotu na haramta harka islamiya ta Najeriya wacce aka fi saninta da IMN.
Lambar Labari: 3483894    Ranar Watsawa : 2019/07/29

Bangaren siyasa, Mataimakin shugaban kasar Iran Ishaq Jehangiri ya bayyana cewa; dakatar da yin aiki da wani bangaren yarjejeniyar nukiliya da Iran ta yi, shi ma bangare ne na yin aiki da yarjejeniyar.
Lambar Labari: 3483893    Ranar Watsawa : 2019/07/29

Bangaren kasa da kasa, kotun Kaduna da ke sauarren shari’ar Sheikh Ibrahim Zakzaky ta dage sauraren shari’ar har zuwa ranar 5 ga watan Agusta mai kamawa.
Lambar Labari: 3483892    Ranar Watsawa : 2019/07/29

Bangaren siyasa, shugaban kasar Iran Hassan Rouhani ya dora alhakin tashe-tashen hankula da suke faruwa a gabas ta tsakiya a kan sijojin kasashen ketare da ke yankin.
Lambar Labari: 3483891    Ranar Watsawa : 2019/07/28