Dan majalisar dokokin kasar Iraki ya bayyana duk wani yunkuri da Amurka za ta wajen kaiwa kasar Iran harin soji da cewa, hakan zai sanya ta rasa matsayinta a duniya.
Lambar Labari: 3483622 Ranar Watsawa : 2019/05/09
Ofishin firayi ministan kasar Iraki ya fitar da bayani kan zyarar da sakatarn harkokin wajen Amurka ya kai a daren jiya a kasar.
Lambar Labari: 3483619 Ranar Watsawa : 2019/05/08
Bangaren kasa da kasa, Ilhan Omar ‘yar majalisar dokokin Amurka musulma ta yi kakkausar suka dangane da siyasar gwamnatin Amurka kan kasar Venezuela.
Lambar Labari: 3483601 Ranar Watsawa : 2019/05/03
Shugaban kasar Iran Hassan Rauhani ya bayyana cewa, takunkuman Amurka ba za su hana kasar Iran ci gaba da sayar da danyen man fetur a kasuwanninsa na duniya ba, duk kuwa da takunkuman kasar Amurka a kan kasarsa.
Lambar Labari: 3483596 Ranar Watsawa : 2019/05/02
Daliban jami’a musulmi bakaken fata a kasar Amurka, sun gudanar da wani zaman taro na farkoajami’ar birnin New York.
Lambar Labari: 3483594 Ranar Watsawa : 2019/05/01
Bangaren siyasa, shugaban kwamitin kula da harkokin siyasar waje a majalisar dokokin kasar Iran ya yi Karin haske kan furucin Zarif.
Lambar Labari: 3483585 Ranar Watsawa : 2019/04/28
Bangaren kasa da kasa, jami’an tsaron kasa Amurka sun cafke wani mutum da ya yi barazanar kashe ‘yan majalisar dokokin Amurka musulmi.
Lambar Labari: 3483565 Ranar Watsawa : 2019/04/21
Bangaren siyasa, jagoran juyin juya halin muslunci a Iran Ayatollah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewa, dakarun kare juyin juy halin musulunci da sojojin Iran za su ci gaba da yin aiki tare da wargaza shirin Amurka a kan Iran.
Lambar Labari: 3483556 Ranar Watsawa : 2019/04/18
Shugaban mabiya addinin kirista ‘yan darikar katolika na duniya Paparoma Francis ya bayyana cewa, kasashen Amurka da na turai ne suka jawo mutuwar yara a Afghnistan, Syria da Yemen.
Lambar Labari: 3483527 Ranar Watsawa : 2019/04/07
Bangaren kasa da kasa, Amru Saad wani dan wasan finafinai ne a kasar Masar ya bayyana cewa ayoyin kur’ani sun yi tasiria ciki zuciyar Mike Tyson.
Lambar Labari: 3483519 Ranar Watsawa : 2019/04/05
Bangaren kasa da kasa, Ministan harkokin wajen Iran ya bayyana takunumar Amurka akan kasar Iran da cewa suna matsayin aikin ta’addanci ne.
Lambar Labari: 3483516 Ranar Watsawa : 2019/04/04
Bangaren kasa da kasa, shugaban kungiyar Hizbulla sayyid Hasan Nasrullah ya bayyana cewa, al’ummomin Palastine, Syria Da Lebanon suna gwawarmayar ‘yancin kasasensu ne.
Lambar Labari: 3483497 Ranar Watsawa : 2019/03/27
Musulmin kasar Amurka suna shirin fara aiwatar da wani tsari na bayar da kariya ga masallatai da sauran wurarensu an ibada.
Lambar Labari: 3483487 Ranar Watsawa : 2019/03/24
Gwamnatin kasar Amurka ta ce dole ne gwamnatin kasar Pakistan ta dauki matakan da suka dace a kan 'yan ta'adda a kasar.
Lambar Labari: 3483452 Ranar Watsawa : 2019/03/12
Bangaren kasa da kasa, yahudawan sahyuniya sun kai samame a masallacin Aqsa ta kofar babul magariba.
Lambar Labari: 3483434 Ranar Watsawa : 2019/03/07
Bangaren kasa da kasa, shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi ikirarin cewa ba cimma komai a Syria da Iraki da ba.
Lambar Labari: 3483420 Ranar Watsawa : 2019/03/03
'Yar majalisar dokokin kasar Amurka musulma Ilhan Umar ta mayar wa shugaban Amurka Donald Trump da martani, bayan da ya bukaci ta yi murabus daga aikin 'yar majalisa.
Lambar Labari: 3483374 Ranar Watsawa : 2019/02/15
Bangaren kasa da kasa, Ilhan Umar ‘yar majalisar dokokin Amurka musulma ta yi kakkausar suka kan salon siyasar zaunci ta Isra’ila.
Lambar Labari: 3483365 Ranar Watsawa : 2019/02/12
Bangaren kasa da kasa, Ilhan Umar da Rashida Tlaib ‘yan majalisar dokokin Amurka musulmi biyu sun nuna goyon bayansu ga duk wani mataki na haramta kayan Isra’ila a duniya.
Lambar Labari: 3483360 Ranar Watsawa : 2019/02/10
Wasu yan majalisar dokokin na kokarin ganin an hana Tashida Tulaib 'yar majalisar dokokin Amurka musulma yin tafiya zuwa Palastine.
Lambar Labari: 3483324 Ranar Watsawa : 2019/01/18