Tehran (IQNA) kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar China ya bayyana cewa akwai yiwuwar cewa Amurka ce ta shigo da corona a cikin China.
Lambar Labari: 3484618 Ranar Watsawa : 2020/03/13
Tehran (IQNA) cibiyar da ke kula da hubbaren Imam Hussain (AS) ta yi tir da Allawadai da kakkausar murya kan harin da Amurka ta kaddamar kan filin jirgin Karbala.
Lambar Labari: 3484617 Ranar Watsawa : 2020/03/13
Tehran (IQNA) sojojin Amurka da na Burtaniya su 450 sun isa lardin Aden da ke kudancin kasar Yemen.
Lambar Labari: 3484613 Ranar Watsawa : 2020/03/11
Tehran (IQNA) Jami'in Amurka kan harkokin ya bayyana cewa kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya ya amince da aka cimmawa tsakanin Taliban da Amurka.
Lambar Labari: 3484612 Ranar Watsawa : 2020/03/11
Tehran (IQNA) Ayatollah Jawad Alkhalisi ya bukaci a kori jakadun Amurka da Burtaniya daga Iraki.
Lambar Labari: 3484600 Ranar Watsawa : 2020/03/08
Tehran - (IQNA) ‘yan majalisar dokokin Amurka sun gabatar da bukatar janye haramcin bayyana masu hannu a kisan Khashoggi.
Lambar Labari: 3484586 Ranar Watsawa : 2020/03/04
Tehran (IQNA) mutum na farko ya mutu a kasar Amurka bayan kamuwa da cutar coronavirus.
Lambar Labari: 3484571 Ranar Watsawa : 2020/02/29
Jami’an tsaron gwamnatin yahudawan Isra’ila sun hana musulmi gudanar da sallar asubahin yau a cikin masallacin quds.
Lambar Labari: 3484520 Ranar Watsawa : 2020/02/14
Shugabar majalisar wakilan Amurka ta yada takardun jawabin Trumpa gaban majalisar dokoki.
Lambar Labari: 3484489 Ranar Watsawa : 2020/02/05
Wasu daga cikin larabawa da masu fafutuka a Amurka sun yi gangamin kin amincewa da yarjejeniyar karni a Dalas.
Lambar Labari: 3484484 Ranar Watsawa : 2020/02/04
Kungiyar kasashen larabawa taki amincewa da abin da ake ira da yarjejeniyar karni kan Falastinu da Trump ya gabatar.
Lambar Labari: 3484476 Ranar Watsawa : 2020/02/02
Bangaren kasa da kasa, Trump ya sanar da shirinsa da yake kira mu’amalar karni tsakani Falastinawa da Isra’ila.
Lambar Labari: 3484461 Ranar Watsawa : 2020/01/29
Amurkawa da dama ne suka gudanar da jerin gwano domin nuna rashin amincewa da sabuwar dokar gwamnatin India da ke nuna wariya ga musulmi.
Lambar Labari: 3484459 Ranar Watsawa : 2020/01/28
Mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran ya yi kakakusar suka kan cin zarafin Iraniyawa a filayen jiragen Amurka.
Lambar Labari: 3484451 Ranar Watsawa : 2020/01/26
Taqi Amirli wakili daga gungun Fatah a majalisar Iraki ya ce sun fara daukar matakai na doka domin fitar da Amurkawa.
Lambar Labari: 3484449 Ranar Watsawa : 2020/01/25
Wasu ‘yan wasa mata musulmi a kasar Amurka sun bayyana yadda ake nuna musu banbanci saboda tufafinsu.
Lambar Labari: 3484448 Ranar Watsawa : 2020/01/25
Mataimakin shugaban kasar Iraki kan harkokin siyasa ya yi murabus daga kan aikinsa bayana ganawar shugaban na Iraki da Trump.
Lambar Labari: 3484443 Ranar Watsawa : 2020/01/23
Ilhan Omar ‘yar majalisar wakilan Amurka ta caccaki gwamnatin Al Saud kan zargin kutse a cikin wayoyin jama’a.
Lambar Labari: 3484441 Ranar Watsawa : 2020/01/23
Bangaren kasa da kasa, gwamnatin Amurka ta tabbatar da cewa sojojinta 11 sun jikkata a harin ramuwar gayya da Iran ta kai mata.
Lambar Labari: 3484425 Ranar Watsawa : 2020/01/17
Ministan harkokin wajen Iran ya bayyana Birtaniya a matsayin wata babbar ‘yar amshin shata ga Amurka.
Lambar Labari: 3484415 Ranar Watsawa : 2020/01/14