iqna

IQNA

Tehran - (IQNA) ‘yan majalisar dokokin Amurka sun gabatar da bukatar janye haramcin bayyana masu hannu a kisan Khashoggi.
Lambar Labari: 3484586    Ranar Watsawa : 2020/03/04

Tehran (IQNA) mutum na farko ya mutu a kasar Amurka bayan kamuwa da cutar coronavirus.
Lambar Labari: 3484571    Ranar Watsawa : 2020/02/29

Jami’an tsaron gwamnatin yahudawan Isra’ila sun hana musulmi gudanar da sallar asubahin yau a cikin masallacin quds.
Lambar Labari: 3484520    Ranar Watsawa : 2020/02/14

Shugabar majalisar wakilan Amurka ta yada takardun jawabin Trumpa  gaban majalisar dokoki.
Lambar Labari: 3484489    Ranar Watsawa : 2020/02/05

Wasu daga cikin larabawa da masu fafutuka a Amurka sun yi gangamin kin amincewa da yarjejeniyar karni a Dalas.
Lambar Labari: 3484484    Ranar Watsawa : 2020/02/04

Kungiyar kasashen larabawa taki amincewa da abin da ake ira da yarjejeniyar karni kan Falastinu da Trump ya gabatar.
Lambar Labari: 3484476    Ranar Watsawa : 2020/02/02

Bangaren kasa da kasa, Trump ya sanar da shirinsa da yake kira mu’amalar karni tsakani Falastinawa da Isra’ila.
Lambar Labari: 3484461    Ranar Watsawa : 2020/01/29

Amurkawa da dama ne suka gudanar da jerin gwano domin nuna rashin amincewa da sabuwar dokar gwamnatin India da ke nuna wariya ga musulmi.
Lambar Labari: 3484459    Ranar Watsawa : 2020/01/28

Mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran ya yi kakakusar suka kan cin zarafin Iraniyawa a filayen jiragen Amurka.
Lambar Labari: 3484451    Ranar Watsawa : 2020/01/26

Taqi Amirli wakili daga gungun Fatah a majalisar Iraki ya ce sun fara daukar matakai na doka domin fitar da Amurkawa.
Lambar Labari: 3484449    Ranar Watsawa : 2020/01/25

Wasu ‘yan wasa mata musulmi a kasar Amurka sun bayyana yadda ake nuna musu banbanci saboda tufafinsu.
Lambar Labari: 3484448    Ranar Watsawa : 2020/01/25

Mataimakin shugaban kasar Iraki kan harkokin siyasa ya yi murabus daga kan aikinsa bayana ganawar shugaban na Iraki da Trump.
Lambar Labari: 3484443    Ranar Watsawa : 2020/01/23

Ilhan Omar ‘yar majalisar wakilan Amurka ta caccaki gwamnatin Al Saud kan zargin kutse a cikin wayoyin jama’a.
Lambar Labari: 3484441    Ranar Watsawa : 2020/01/23

Bangaren kasa da kasa, gwamnatin Amurka ta tabbatar da cewa sojojinta 11 sun jikkata a harin ramuwar gayya da Iran ta kai mata.
Lambar Labari: 3484425    Ranar Watsawa : 2020/01/17

Ministan harkokin wajen Iran ya bayyana Birtaniya a matsayin wata babbar ‘yar amshin shata ga Amurka.
Lambar Labari: 3484415    Ranar Watsawa : 2020/01/14

Ayatollah Khamenei yayin zanatawa da sarkin Qatar a daren yau Lahadi, ya sheda cewa; Amurka e take jawo dukkanin matsaloli a gabas ta tsakiya.
Lambar Labari: 3484406    Ranar Watsawa : 2020/01/12

Ilhan Omar ‘yar majalisar dokokin kasa Amurka ce wadda take adawa da siyasar Trump ta yaki a kan Iran.
Lambar Labari: 3484399    Ranar Watsawa : 2020/01/09

Ministan harkokin wajen Iran ya bayyana cewa, jinin Sulaimani ne zai tilasta wa Amurkawa ficewa daga yankin gabas ta tsakiya.
Lambar Labari: 3484397    Ranar Watsawa : 2020/01/09

Donald Trump ya yi Magana kan batun harin ramuwar gayya da Iran ta kai kan sojojin Amurka a Iraki.
Lambar Labari: 3484394    Ranar Watsawa : 2020/01/08

‘Yan majalisar Iraki 170 ne suka amince da daftarin kudirin fitar da sojojin Amurka daga kasa wanda yanzu ya zama doka.
Lambar Labari: 3484379    Ranar Watsawa : 2020/01/05