Trump ya yi barazanar cewa, kungiyar Taliban za ta fuskanci munanan hare-hare daga sojojin Amurka.
Lambar Labari: 3484044 Ranar Watsawa : 2019/09/12
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da gasar kur’ani a New Oakland a jihar Massachusetts Amurka.
Lambar Labari: 3484011 Ranar Watsawa : 2019/09/02
Bangaren kasa da kasa, jami’an huldar diflomasiyyar Amurka a Canada sun hana wasu musulmin kasar ta Canada su 6 tafiya Amurka.
Lambar Labari: 3484002 Ranar Watsawa : 2019/08/31
Bangaren kasa da kasa, Gwamnatin kasar Rasha ta zargi Amurka da yin amfani da kungiyar ‘yan ta’adda ta Daesh domin cimma manufofinta a kasar Syria.
Lambar Labari: 3483998 Ranar Watsawa : 2019/08/29
Bangaren siyasa, Iran za ta yi amfani da hanyoyi na doka domin kalubalantar dokar FDD ta Amurka a kan Iran da harkokinta.
Lambar Labari: 3483992 Ranar Watsawa : 2019/08/27
Bangaren kasa da kasa, taron bayar da horo akan kur’ani da muslunci Maryland.
Lambar Labari: 3483985 Ranar Watsawa : 2019/08/25
Bangaren kasa da kasa, Abdulmalik Ahuthi jagoran Ansarullah Yemen ya bayyana hare-haren daukar fansa da cewa sako ne ga Al saud.
Lambar Labari: 3483962 Ranar Watsawa : 2019/08/18
Bangaren siyasa, Muhammad jawad Zarfi wanda Amurkan ta shigar da sunansa a cikin jerin sunayen mutanen da ta kakabawa takunkumi, ya bayyana cewa:
Lambar Labari: 3483901 Ranar Watsawa : 2019/08/01
Bangaren kasa da kasa, Iham Omar ‘yar majalisar dokokin kasar Amurka ta bayyana yin tir da kalaman wariya na Trump bai wadatar ba.
Lambar Labari: 3483883 Ranar Watsawa : 2019/07/26
Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Amurka ta yabawa gwamnatin kasar Argentina kan saka kungiyar Hizbullaha cikin kungiyoyin 'yan ta'adda.
Lambar Labari: 3483860 Ranar Watsawa : 2019/07/20
Bangaren kasa da kasa, babban sakataren kungiyar Hizbullah ya bayyana cewa, Amurka ba za ta iya kaddamar da yaki kan kasar Iran ba saboda dalilai da dama.
Lambar Labari: 3483856 Ranar Watsawa : 2019/07/19
Bangaren kasa da kasa, ‘yan majalisar dokokin Amurka mata hudu ad Trump ya ci wa zarafi sun mayar masa da martani.
Lambar Labari: 3483846 Ranar Watsawa : 2019/07/16
bangaren kasa da kasa, shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi kakkausar suka kan 'yan majalisar dokokin kasar ta Amurka musulmi Ilhan Umar da kuma Rashida Tlaib.
Lambar Labari: 3483836 Ranar Watsawa : 2019/07/13
Shugaban majalisar dokokin kasar Iran ya bayyana cewa a tsawon tarihi al'ummar kasar Iran sun jajirce da kuma tsayin daka wajen kalubalantar makiya.
Lambar Labari: 3483799 Ranar Watsawa : 2019/07/02
Bangaren siyasa, kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran ya karyata da'awar da Amurka ke yi na cewa ta kai hari kan tsarin makaman kariya na Iran a yanar gizo.
Lambar Labari: 3483767 Ranar Watsawa : 2019/06/24
Bangaren siyasa, ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewa za su kai karar Amuka a gaban majalisar dinkin duniya kan shisshigin da ta yi a cikin kasar Iran.
Lambar Labari: 3483759 Ranar Watsawa : 2019/06/21
Shugaban kasar Iran Hassan Rauhani ya zargi Amurka da cewa ita ce babban hadaria yanzu ga zaman lafiyar duniya, tare da hankoron tilasta duniya baki daya bin manufofinta.
Lambar Labari: 3483736 Ranar Watsawa : 2019/06/14
Bangaren kasa da kasa, hukumar kwarya-kwaryan cin gishin kai ta Falastinawa ta bayyana abin da ake kira da yarjejniyar karni da cewa manufarta ita ce bautar da Falastinawa.
Lambar Labari: 3483658 Ranar Watsawa : 2019/05/20
A ziyarar da sakataren harkokin wajen kasar Amurka Mike Pompeo yake gudanarwa a kasar Rasha, irin sabani da baraka da ke tsakanin kasashen biyu sun kara bayyana a fili.
Lambar Labari: 3483644 Ranar Watsawa : 2019/05/15
Kungiyoyi masu tsananin kiyayya da addinin musulunci a kasar Amurka, sun samu taimakon da ya kai dala miliyan 125 a tsakanin shekarun 2014 zuwa 2016.
Lambar Labari: 3483624 Ranar Watsawa : 2019/05/09