Tehran (IQNA) ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran ta sanar da kakaba wa wasu jami’an gwamnatin Amurka takunkumi.
Lambar Labari: 3485300 Ranar Watsawa : 2020/10/23
Tehran (IQNA) Janar Husain Salami Ya bayyana cewa; manufar Amurka ita ce ci gaba da bautar da mutanen yankin gabas ta tsakiya.
Lambar Labari: 3485212 Ranar Watsawa : 2020/09/23
Tehran (IQNA) Kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya ya yi watsi da sabon daftrain kudirin Amurka da ke neman a sabunta takunkumin hana Iran saye da sayar da makamai.
Lambar Labari: 3485086 Ranar Watsawa : 2020/08/15
Tehran (IQNA) ‘Yar majalisar wakilan Amurka musulma Ilhan Omar ta yi nasarar lashe zaben fitar da gwani na jam’iyyarta a jihar Minneasota a zaben ‘yan majalisar wakilai na kasar da za a gudanar.
Lambar Labari: 3485079 Ranar Watsawa : 2020/08/12
Tehran (IQNA) Kungiyar Hizbullah ta fitar da bayani kan hatsarin da ya auku a birnin Beirut wanda ya yi sanadiyyar mutuwa da kuma jikkatar mutane da dama.
Lambar Labari: 3485057 Ranar Watsawa : 2020/08/05
Tehran (IQNA) cibiyar musulmi da ke birnin New York na kasar Amurka ta bude gwajin cutar corona kyauta ga dukkanin mutane.
Lambar Labari: 3485051 Ranar Watsawa : 2020/08/03
Tehran (IQNA) Wasu jiragen akin Amurka sun tsokani jirgin fasinjan Iran a cikin sararin samaniyar kasar Syria a jiya.
Lambar Labari: 3485015 Ranar Watsawa : 2020/07/24
Tehran (IQNA) babban malamin ahlu sunnah mai bayar da fatawa na Iraki ya ce dole ne a aiwatar da kudirin da ya bukaci ficewar Amurkawa daga Iraki.
Lambar Labari: 3485010 Ranar Watsawa : 2020/07/23
Tehran (IQNA) Daya daga cikin fitattun masu kare hakkokin bakaken fata a kasar Amurka ya rasu ‘yan makonni bayan kisan George Floyd.
Lambar Labari: 3484998 Ranar Watsawa : 2020/07/19
Tehran (IQNA) wakilin Iran a majalisar dinkin duniya ya bayyana Shahid Qasem Sulaimani da cewa abin alfahari ne ga al’umma.
Lambar Labari: 3484967 Ranar Watsawa : 2020/07/09
Tehran (IQNA) an kaddamar da wani littafi da ke magana kan yadda batun nuna kyamar musulunci ya zama bangare na siyasa a kasar Amurka.
Lambar Labari: 3484960 Ranar Watsawa : 2020/07/07
Tehran (IQNA) Daya daga cikin jagororin kungiyar Hamas ya tabbatar da cewa sakon jagora manuniya kan matsayar Iran dangane da batun Falastinu.
Lambar Labari: 3484958 Ranar Watsawa : 2020/07/06
Tehran (IQNA) ci gaba da tsare manyan jiragen ruwa da suke dauke da makamashi tare da hana su isa kasar Yemen, hakan na yin barazana ga rayuwan al’ummar kasar.
Lambar Labari: 3484940 Ranar Watsawa : 2020/07/01
Tehran (IQNA) Tsohuwar ministar harkokin wajen Isra’ila ta yi watsi da shirin mamaye yankunan Falastinawa a yammacin kogin Jordan.
Lambar Labari: 3484934 Ranar Watsawa : 2020/06/27
Tehran (IQNA) ‘yan majalisar kungiyar tarayyar turai sun gargadi Isra’ila dangane da hankoronta na mamaye yankunan Falastinawa da ke yammacin kogin Jordan.
Lambar Labari: 3484925 Ranar Watsawa : 2020/06/24
Tehran (IQNA) kungiyar dakarun Nujba a kasar Iraki ta bukacia aiawatar da kudirin majasar dokokin kasar kan ficewar sojojin Amurka daga Iraki.
Lambar Labari: 3484914 Ranar Watsawa : 2020/06/21
Tehran (IQNA) ‘yar majalisar dokokin Amurka Ilhan Umar ta sanar da rasuwar mahaifinta a yau.
Lambar Labari: 3484901 Ranar Watsawa : 2020/06/16
Tehran (IQNA) Kwamitin kare hakkin bil adama na majalisar dinkin duniya ya sanar da cewa, za a gudanar da zama domin yin bahasi kan cin zarafi da kuma nuna wa bakaken fata wariya da ake yi a Amurka.
Lambar Labari: 3484897 Ranar Watsawa : 2020/06/15
Tehran (IQNA) Al’ummar Falastinu sun bi sahun mutanen Amurka masu nuna adawa da siyasar nuna wariya a tsakanin ‘yan adam.
Lambar Labari: 3484883 Ranar Watsawa : 2020/06/11
Tehran (IQNA) wasu daga cikin masu zanga-zanga a birnin New York suna baiwa musulmi kariya a lokacin da suke yin salla.
Lambar Labari: 3484871 Ranar Watsawa : 2020/06/07