Bnagaren kasa da kasa, Ministan harkokin wajen Iran Jawad Zarif ya zanta da shugaban falastinawa ta wayar tarho.
Lambar Labari: 3484487 Ranar Watsawa : 2020/02/05
Gwamnatin Saudiyya ta jinjina wa Donald Trump kan abin da ta kira kokarin da yake na wanzar da zaman lafiya a gabas ta tsakiya.
Lambar Labari: 3484486 Ranar Watsawa : 2020/02/04
Wasu daga cikin larabawa da masu fafutuka a Amurka sun yi gangamin kin amincewa da yarjejeniyar karni a Dalas.
Lambar Labari: 3484484 Ranar Watsawa : 2020/02/04
Ma'aikatar harkokin wajen Isra'ila ta mayar da martani kan kungiyar tarayyar turai dangane matsayin da ta dauka kan shirin Trump.
Lambar Labari: 3484483 Ranar Watsawa : 2020/02/04
Bnagaren kasa da kasa Firayi ministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya gana da shugaban majalisar shugabanci ta kasar Sudan.
Lambar Labari: 3484481 Ranar Watsawa : 2020/02/03
Bangaren kasa da kasa, ana shirin gudana da zaman taron yaki da akidar kyamar musulmi a jihar Minnesota ta kasar Amurka.
Lambar Labari: 3484480 Ranar Watsawa : 2020/02/03
Cibiyar Darul ur’an dake kasar Jamus ta saka karatun gasar kur’ani na Isra a cikin shafukanta na zumunta.
Lambar Labari: 3484479 Ranar Watsawa : 2020/02/03
Bangaren kasa da kasa, Shugaban kasar Aljeriya ya bayyana cewa sun cimma matsaya guda tare da takwaransa na Tunisia kan yin watsi da yarjejeniyar karni.
Lambar Labari: 3484477 Ranar Watsawa : 2020/02/02
Kungiyar kasashen larabawa taki amincewa da abin da ake ira da yarjejeniyar karni kan Falastinu da Trump ya gabatar.
Lambar Labari: 3484476 Ranar Watsawa : 2020/02/02
An kame wani mutum na shirin fita da wani kwafin kur’ani mai kima daga kasar India.
Lambar Labari: 3484475 Ranar Watsawa : 2020/02/02
Shugaban Falastinawa Mahmud Abbas ya caccaki Donald Trump dangane da shirinsa na yarjejeniyar karni kan Falastinu.
Lambar Labari: 3484474 Ranar Watsawa : 2020/02/01
An samar da wani tsari na na’ura mai kwakwalwa da zai taimaka masu ziyarar lambun Quranic Park a cikin harsuna 8.
Lambar Labari: 3484473 Ranar Watsawa : 2020/02/01
An fara bukukuwan zagayowar kwanaki goma na cika shekara 41 da cin nasara juyin juya halin musulinci a kasar.
Lambar Labari: 3484472 Ranar Watsawa : 2020/02/01
Bangaren kasa da kasa, yan majalisar dokokin Birtaniya 133 ne suka bukaci Boris Johnson da ya yi watsi da shirin Trump na yarjejeniyar karni.
Lambar Labari: 3484469 Ranar Watsawa : 2020/01/31
Kungiyar kasashen musulmi ta sanar da cewa za ta gudanar da zaman gaggawa kan batun abin da ake kira yarjejeniyar karni.
Lambar Labari: 3484468 Ranar Watsawa : 2020/01/31
Baitul malin kasar Amurka ya sanar da kakaba takunkumai a kan shugaban hukumar makamashin nukiliya ta ran.
Lambar Labari: 3484467 Ranar Watsawa : 2020/01/31
Dubban mutanen Sudan sun gudanar da zanga-zaga a yau domin nuna neman a iawatar da dukkanin manufofin juyin da suka yi.
Lambar Labari: 3484466 Ranar Watsawa : 2020/01/30
Dubban a'ummar kasashen Bahrain da Jordan ne suka fito kan tituna domin yin tir da abin da ake kira yarjejeniyar karni da Trump ya gabatar kan palestine.
Lambar Labari: 3484465 Ranar Watsawa : 2020/01/30
A daren yau an gudanar da zaman makoki na karshe na tunawa da zagayowar lokacin wafatin Sayyid Fatima Zahra (AS) a Husainiyar Imam Khomeni (RA)
Lambar Labari: 3484464 Ranar Watsawa : 2020/01/30
Bangaren kasa da kasa, Abu Mazin ya zanta da shugaban kungiyar Hamas Isma’ila Haniyya kan shirin Amurka na mu’amalar karni a kan Falastinu.
Lambar Labari: 3484463 Ranar Watsawa : 2020/01/29