Bangaren kasa da kasa, an gudanar da taron arbaeen na Imam Hussain (AS) a Husainiyar Imam Khomeni (RA) tare da halartar jagoran juyin Islama da kuam daruruwan malamai da dalibai.
Lambar Labari: 3480956 Ranar Watsawa : 2016/11/20
Bangaren kasa da kasa, jami’an tsaron gwamnatin Najeriya nba ci gaba da kara tsananta hare-harensu a kan mabiya mazhabar shi’a na kasar.
Lambar Labari: 3480955 Ranar Watsawa : 2016/11/19
Bangaren kasa da kasa, Iraniyawa mazauana kasar Tanzania suna gudanar da tarukan arbaeen na Imam Hussain.
Lambar Labari: 3480954 Ranar Watsawa : 2016/11/19
Bangaren kasa da kasa, adadin masu gudanar da ziyarar arbaeen na Imam Hussain (AS) a Karbala yana karuwa.
Lambar Labari: 3480953 Ranar Watsawa : 2016/11/19
Bangaren kasa da kasa, kotun ICC ta bukaci Gwamnatin Najeriya da ta yi mata bayyani kan kisan gillar da Sojoji suka yi wa Musulmi shekarar da ta gabata a kasar.
Lambar Labari: 3480952 Ranar Watsawa : 2016/11/18
Bangaren kasa da kasa, kamfanin zirga-zirgar jiragen kasa na kasar Iraki ya mayar da hankali wajen kwasar masu ziyarar arbaeen na Imam Hussain (AS) zuwa Karbala.
Lambar Labari: 3480951 Ranar Watsawa : 2016/11/18
Bangaren kasa da kasa, jami'an tsaron gwamnatin Najeriya sun kai farmaki kan wata Husainiyar mabiya mazhabar shi'a tare da rusheta baki daya.
Lambar Labari: 3480950 Ranar Watsawa : 2016/11/18
Bangaren kasa da kasa, a ci gaba da tattakin da mabiya mazhabar iyalan gidan manzo kiye zuwa Karbala an kafa wasu tantuna na karatun kur’ani mai tsarki.
Lambar Labari: 3480949 Ranar Watsawa : 2016/11/17
Bangaren kasa da kasa, mabiya mazhabar iyalan gidan manzon Allah mazauna biranan Birmingham da Landan Luton sun yi tattaki a birnin Bradford.
Lambar Labari: 3480948 Ranar Watsawa : 2016/11/17
Bangaren kasa da kasa, a gasar kur’ani karatun kur’ani mai tsarki ta duniya ta mata zalla wadda ta wakilci Iran ta zo a matsayi na uku.
Lambar Labari: 3480947 Ranar Watsawa : 2016/11/17
Bangaren kasa da kasa, Al'ummar yankin Lisasafah da ke cikin gundumar kazablanka a kasar Morocco sun gudanar da wani gangami a yau domin nuna rashin amincewa da keta alfarmar kur'ani mai tsarki da aka yi a yankin.
Lambar Labari: 3480946 Ranar Watsawa : 2016/11/16
Bangaren kasa da kasa, kungiyoyin kare hakkin bil adama sun ce har yanzun jami'an tsaron kasar Myanmar suna ci gaba take hakkin musulman Rohinga na kasar.
Lambar Labari: 3480945 Ranar Watsawa : 2016/11/16
Bangaren kasa da kasa, hukumomi a Iraki sun ce ya zuwa yanzu 'yan kasashen waje kimanin miliyan daya da rabi ne suka shiga cikin Iraki domin ziyarar arba'in na Imam Hussain (AS) a Karbala.
Lambar Labari: 3480944 Ranar Watsawa : 2016/11/16
Bangaren kasa da kasa, wata kotu a kasar Sudan ta yanke hukuncin daurin shekara guda a gidan kaso da bulala 40 a kan wani barawon kur’ani mai tsarki.
Lambar Labari: 3480943 Ranar Watsawa : 2016/11/15
Bangaren kasa da kasa, a jiya ne aka ga wata mafi girma kasashen duniya daban-daban da hakan ya hada har da hubbaren Abul Fadhl Abbas (AS) a Karbala.
Lambar Labari: 3480942 Ranar Watsawa : 2016/11/15
Bangaren kasa da kasa, Hussain Mirzaei Vani jakadan Iran a kasar Venezuela ya bayyana a zantawarsa da radio ALBA CIUDAD cewa wasikar jagora zuwa matasan turai ta yi tasiri.
Lambar Labari: 3480941 Ranar Watsawa : 2016/11/15
Wata Sabuwar Muslunta A Amurka:
Bangaren kasa da kasa, wata mata ba'amurka mai suna Liza Shanklin ta sanar da karbar addinin muslunci sakamakon yin bincike a cikin kur'ani mai tsarki.
Lambar Labari: 3480940 Ranar Watsawa : 2016/11/14
Bangaren kasa da kasa, cibiyar muslunci ta Hamburg za ta gudanar da tarukan makokin goman karshen watan safar.
Lambar Labari: 3480939 Ranar Watsawa : 2016/11/14
Bangaren kasa da kasa, an kafa wasu tantuna na karatun kur'ani a inda ake yada zango ga masu tattakin arbain na Imam Hussain (AS) daga Najaf zuwa Karbala.
Lambar Labari: 3480938 Ranar Watsawa : 2016/11/14
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da zaman taron kawara juna sani kan ma’anar kyamar musulunci wanda zai gudana a birnin Alkahira na kasar Masar.
Lambar Labari: 3480937 Ranar Watsawa : 2016/11/13