iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, wasu mutane da ba a san ko su wane ne ba sun jefa naman alade a kan masallacin Rahman da ke yankin Samars town a cikin birnin Landan na kasar Birytaniya.
Lambar Labari: 3480827    Ranar Watsawa : 2016/10/05

Bangaren kasa da kasa, babban mai bayar da fatawa na kasar masar ya bayyana cewa ba su amince da kiran ‘yan ta’addan Daesh da daular muslunci da ake yi ba.
Lambar Labari: 3480826    Ranar Watsawa : 2016/10/05

Bangaren kasa da kasa, Sheikh Muhammad Hussain babban malami mai bayar da fatawa na Palastinu da Quds ya yi kakkausar suka dangane da yadda yahudawan sahyunya suka keta alfarmar haramin annabi Ibrahim a birnin Khalil.
Lambar Labari: 3480824    Ranar Watsawa : 2016/10/04

Bangren kasa da kasa, daraktan radiyo kur’an a kasar Algeria ya bayyana manufar shirin gidan radiyon da cewa ita ce yada koyarwar kur’ani.
Lambar Labari: 3480823    Ranar Watsawa : 2016/10/04

Bangaren kasa da kasa, Majid Milad daya daga cikin masu gwagwarmaya da kama karya a Bahrain ya bayyana Ashura a matsyin daya daga cikin darussan kin bayar da halasci ga dagutai.
Lambar Labari: 3480822    Ranar Watsawa : 2016/10/04

Bangaren kasa da kasa, mai kula da harokin kare hakkin al’ummar Bahraina yankin turai ya bayyana hana gudanar da sallar Juma’a akasar da kuma tarukan a Ashura a matsayin babban zalunci.
Lambar Labari: 3480821    Ranar Watsawa : 2016/10/03

Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani zaman tattaunawa kan harkokin addinai atsakanin mabiya addinai a kasar Zimbabwe.
Lambar Labari: 3480820    Ranar Watsawa : 2016/10/03

Bangaren kasa da kasa, jami’ar Almustafa (SAW) reshen Senegal ta gudanar da wani shiri na bayar horo kan iyalan gidan manzo ga kananan yara a kasar.
Lambar Labari: 3480819    Ranar Watsawa : 2016/10/02

Tsohon Shugban Sudan:
Bangaren kasa da kasa, Abdulrahman Swar Zahab tsohon shugaban kasar Sudan ya bayyana cewa kur’ani ya karfafa zaman lafiya a tsakanin mabiya addinai.
Lambar Labari: 3480818    Ranar Watsawa : 2016/10/02

Bangaren kasa da kasa, sakamakon saka kudade masu tarin yawa da Saudiyya ke yi a kasar Tunisia hakan ya sanya wahabiyanci yana yaduwa a kasar matuka.
Lambar Labari: 3480817    Ranar Watsawa : 2016/10/02

Mai Fatawa Na Al-Saud
Bangaren kasa da kasa, malaman wahabiyawan Saudyya sun ce maulidin manzon Allah (SAW) shirka ne, taron ranar kasa kuma wajibi ne.
Lambar Labari: 3480815    Ranar Watsawa : 2016/09/28

Sayyid Nasrullah A Lokacin Ganawa Da Maddahin
Bangaren kasa da kasa, babban sakataren kungiyar Hizbullah a lokacin da yake ganawa da masu bege a hubbarori masu tsarki ya bayyana shi’acin Ingila a matsayin lamari mafi hadari a kan wahabiyanci da sahtuniyanci.
Lambar Labari: 3480814    Ranar Watsawa : 2016/09/28

Bangaren kasa da kasa da kasa, wani masani marubuci ya bayyana kawancen wahabiyanci da sahyuniya a matsayin wani sabon makirci na kiyayya da shi’a a duniya.
Lambar Labari: 3480813    Ranar Watsawa : 2016/09/27

Bangaren kasa da kasa, sakamakon maganganu da Donal Trump dan takarar shugabancin Amurka ke yi ya kara jawo ma msuulmi bakin jinni a jahar New Jersey ta kasar Amurka.
Lambar Labari: 3480812    Ranar Watsawa : 2016/09/27

Bangaren kasa da kasa, an kashe wata mata musulma a kasar Faransa ta hanyar harbinta da bindiga a birnin Pantan.
Lambar Labari: 3480808    Ranar Watsawa : 2016/09/26

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wata sallar hadin kai tsakanin sunnah da shi’a a birnin Lakhanu na kasar India tare da halartar Sayyid Mahdi Alizadeh Musawi.
Lambar Labari: 3480807    Ranar Watsawa : 2016/09/26

Bangaren kasa da kasa, an kammala gasar karatu da hardar kur’ani mia tsarki ta duniya a birnin Moscow na kasar Rasha.
Lambar Labari: 3480806    Ranar Watsawa : 2016/09/26

Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da gasar kur’ani mai tsarki ta harda da kuma tajwidi a kasar Kuwait tare da halartar makaranta.
Lambar Labari: 3480805    Ranar Watsawa : 2016/09/25

Bangaren kasa da kasa, kungiyar kare hakkin bil adama ta duniya Amnesty International ta yi Allawadai da kakkausar murya dagane da rusa jam’iyyar Alwifaq da mahukuntan Bahrain suka yi.
Lambar Labari: 3480804    Ranar Watsawa : 2016/09/25

Bangaren kasa da kasa, 'Yan Uwa musulmi a Najeriya na ci gaba da zanga-zangar lumana ta neman a saki shekh Ibrahim Yakubu Elzakzaky.
Lambar Labari: 3480803    Ranar Watsawa : 2016/09/25