Tehran (IQNA) Hukumomin Najeriya sun ce an saki mutane 90, ciki har da dalibai da malamai da ‘yan bindiga suka sace ranar 17 ga watan Yuni a Kebbi.
Lambar Labari: 3486420 Ranar Watsawa : 2021/10/13
Tehran (IQNA) an raya ranakun ziyarar Arbaeen a wasu yankuna na Najeriya a jiya.
Lambar Labari: 3486360 Ranar Watsawa : 2021/09/28
Tehran (IQNA) Bankin raya ayyukan ci gaba na musulunci ya saka hannun jari na dala miliyan ashirin da biyar a Najeriya.
Lambar Labari: 3486277 Ranar Watsawa : 2021/09/06
Tehran (IQNA) kwamitin kare hakkokin musulmi a kasar Ingila ya bukaci da a saki Sheikh Ibrahim Zakzaky a Najeriya.
Lambar Labari: 3486066 Ranar Watsawa : 2021/07/01
Tehran (IQNA) an gudanar da jerin gwano a birnin Abuja na Najeriya domin yin kira da a saki Sheikh Ibrahim Zakzaky.
Lambar Labari: 3486040 Ranar Watsawa : 2021/06/22
Tehran (IQNA) magoya bayan Harkar Musulunci a Najeriya sun gudanar da jerin gwanon neman a saki Sheikh Ibrahim Zakzaky tare da mai dakinsa.
Lambar Labari: 3485815 Ranar Watsawa : 2021/04/16
Tehran (IQNA) an kawo karshen gasar kur’ani ta kasa karo na talatin da biyar a tarayyar Najeriya.
Lambar Labari: 3485768 Ranar Watsawa : 2021/03/28
Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Amurka ta sanar da cewa, wadanda aka hana shiga cikin kasar a baya a halin yanzu za su iya sake neman izinin shiga.
Lambar Labari: 3485729 Ranar Watsawa : 2021/03/09
Tehran (IQNA) Mabiya Sheikh Zakzaky suna gudanar da tattakin arbaeen a wasu yankunan na Najeriya domin raya ranar arbain.
Lambar Labari: 3485254 Ranar Watsawa : 2020/10/07
Tehran (IQNA) yaddaka gudanar da tarukan Ashura a wasu yankuna na Najeriya, tare da kiyaye kaidoji na kiwon lafiya.
Lambar Labari: 3485150 Ranar Watsawa : 2020/09/04
Tehran (iqna) magoya bayan Harka Islamiyya a Najeriya sun gudanar da jerin gwano doimn neman a saki Sheikh Ibrahim Zakzaky.
Lambar Labari: 3485131 Ranar Watsawa : 2020/08/29
Tehran (IQNA) kungiyar kare hakkokin musulmi a Najeriya ta karyata zargin cewa tana karbar kudi daga kungiyar Boko Haram.
Lambar Labari: 3485076 Ranar Watsawa : 2020/08/11
Tehran (IQNA) wata kotun addini ta yanke hukuncin kisa a kan wani mawaki bisa zarginsa da tozarta matsayin ma’aiki (SAW).
Lambar Labari: 3485075 Ranar Watsawa : 2020/08/11
Tehran (IQNA) wasu daga cikin jiohin Najeriya sun sanar da daukar kwararn matakai a wuraren ibada da suka hada da masallatai da majami’oi.
Lambar Labari: 3485050 Ranar Watsawa : 2020/08/03
Tehran (IQNA) majalisar koli ta musulmin Najeriya ta fitar da bayani kan halin da ake ciki da kuma yadda ya kamata musulmin kasar su gudanar da bukukuwan salla a cikin irin wannan lokaci.
Lambar Labari: 3485026 Ranar Watsawa : 2020/07/27
Tehran (IQNA) an dakatar da bude wuraren ibada a wata daya daga cikin jihohin Najeriya.
Lambar Labari: 3484996 Ranar Watsawa : 2020/07/18
Tehran (IQNA) an gudanar da wani taron karawa juna sani kan tarjamar larabci zuwa a Najeriya tare da halartar masana da kuma malaman jami’ioi.
Lambar Labari: 3484990 Ranar Watsawa : 2020/07/16
Tehran (IQNA) rahotanni daga Nigeria sun ce ‘yan Boko Haram sun kashe mutane da dama a Borno.
Lambar Labari: 3484880 Ranar Watsawa : 2020/06/10
Tehran (IQNA) gwamnatin Najeriya ta sanar da sassata wasu daga cikin dokokin da aka kafa da ska shafi tarukan addini sanadiyyar bullar cutar corona.
Lambar Labari: 3484859 Ranar Watsawa : 2020/06/03
Tehran (IQNA) sakamakon fashewar wasu abubuwa a cikin jihar Lagos da ke Najeriya akalla mutane 15 sun rasa rayukansu wasu kuma sun jikkata.
Lambar Labari: 3484626 Ranar Watsawa : 2020/03/15