Bangaren kasa da kasa, hukumar kula da harkokin addini ta kasar Turkiya za ta gina masallaci mafi girma a kasar Jibouti.
Lambar Labari: 3480926 Ranar Watsawa : 2016/11/10
Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin muslunci a kasar da dama suna nuna damuwa da fargaba kan zaben Donald Trump a matsayin shugaban kasar.
Lambar Labari: 3480924 Ranar Watsawa : 2016/11/09
Bangaren kasa da kasa, an nada Sheikh Tahir Muhammad a matsayinsabon wakilin cibiyar kusanto da mazhabobin musulunci ta duniya.
Lambar Labari: 3480912 Ranar Watsawa : 2016/11/06
Bangaren kasa da kasa, Sakamakon wani bincike da aka gudanar a kasar Amurka ya nuna cewa an samu karuwar ayyukan laifi na kymar musulmi a kasar Amurka da kimanin kashi tamanin da tara.
Lambar Labari: 3480878 Ranar Watsawa : 2016/10/23
Malam Jafari A Lokacin Taron Bankwana:
Bangaren kasa da kasa, jakadan kasar Iran a lokacin da yake halartar taron bankwana da aka shirya masa, ya bayyana batun Quds a matsayin mafi muhimamnci ga musulmi.
Lambar Labari: 3480868 Ranar Watsawa : 2016/10/20
Bangaren kasa da kasa, Samaila Muhamamd Mara na Kebbi ya nuna damuwa kan halin da aka jefa yan uwa musulmi a Najeriya tare da bayyana hakan a matsayin zalunci.
Lambar Labari: 3480862 Ranar Watsawa : 2016/10/18
Bangaren kasa da kasaza, musulmin kasar Afirka ta kudu sun fushinsu matuka dangane da kara kudin budiyya ta yi.
Lambar Labari: 3480859 Ranar Watsawa : 2016/10/17
Bangaren kasa da kasa, A taron shugabannin kungiyoyin musulmia birnin Istanbul na Turkiya an jaddada cewa masallacin Aqsa mai alfarma yana fuskantar gagarumar barazana daga yahudawan sahyuniya.
Lambar Labari: 3480837 Ranar Watsawa : 2016/10/08
Bangaren kasa da kasa, kotun kasar Amurka ta yanke hukuncin daurin makonni biyu rak kan wani dan kasar da ya kone kur’ani.
Lambar Labari: 3480833 Ranar Watsawa : 2016/10/07
Bangaren kasa da kasa, sakamakon saka kudade masu tarin yawa da Saudiyya ke yi a kasar Tunisia hakan ya sanya wahabiyanci yana yaduwa a kasar matuka.
Lambar Labari: 3480817 Ranar Watsawa : 2016/10/02
Bangaren kasa da kasa, cibiyar Buzusaki da hadin gwaiwa da cibiyar matasa a Girka za su gudanar da taro kan kyamar musulmi a kasar.
Lambar Labari: 3480789 Ranar Watsawa : 2016/09/17
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani zaman taro na matasan musulmi kan aiki tare wajen yada zaman lafiya da yaki da ta’addanci.
Lambar Labari: 3480717 Ranar Watsawa : 2016/08/16
Bangaren kasa da kasa, an bullo da wani shiri na hada kan mabiya addinin kiristanci da muslunci ta hanyar yin amfani da kaloli a Nairobi na kasar Kenya.
Lambar Labari: 3480715 Ranar Watsawa : 2016/08/16
Bangaren kasa da kasa, jaridar Independent ta kasar Birtaniya ta buga wata makala da wani marubuci ya rubuta da ke kare addinin muslunci daga mas cin zarafinsa.
Lambar Labari: 3480711 Ranar Watsawa : 2016/08/15
Bangaren kasa da kasa, wani rahoto da kwamitin kare hakkokin mata da daidaito a tsakanin al’umma na majalisar dokokin Birtaniya ya nuna damuwa kan wariyar da ake nuna ma mata musulmi.
Lambar Labari: 3480703 Ranar Watsawa : 2016/08/12
Bangaren kasa da kasa, wani musulmin kasar Amurka daga jahar Machigan na shirin gudanar da wata tafiya zuwa jahohi 50 daga cikin jahohin kasa domin isar musu da sakon musulunci.
Lambar Labari: 3169190 Ranar Watsawa : 2015/04/18
Bangaren kasa da kasa, a cikin wannan mako an fara gudanar da gangami da jerin gwano a biranan kasar Faransa domin nuna adawa ga kungiyoyin da ke kyamar addinin muslunci.
Lambar Labari: 2996920 Ranar Watsawa : 2015/03/16
Bangaren kasa da kasa, kungiyar kasashen musulmi ta yi kakakusar suka da yin Allawadai dangane da harin ta’addancin da yahudawan sahyuniya suka kai a yammacin garin Bait Laham da ke cikin palastinu.
Lambar Labari: 2915455 Ranar Watsawa : 2015/03/01
Bangaren kasa da kasa, an bude wani sabon shafin yanar gizo a kasar Amurka wanda majalisar mabiya addinin muslunci a kasar ta dauki nauyin budewa domin yaki da akidar nan ta kyamar musulmi a kasar.
Lambar Labari: 1461399 Ranar Watsawa : 2014/10/18
Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin muslunci sun kafa wata runduna domin kare kansu daga farmakin da mabiya addinin kirista suke kai wa a kansu tare da yi musu kisan gilla.
Lambar Labari: 1384484 Ranar Watsawa : 2014/03/08