Bangaren kasa da kasa, a jiya ne aka gudanar da tarukan maulidin Sayyida Fatima Zahra (SA) a kasar Tanzania.
Lambar Labari: 3483411 Ranar Watsawa : 2019/02/28
Bangaren siyasa, Jagoran Juyin Musulunci Na Iran Ya Yi Fatan Ganin An Kafa Alaka Mai Karfi Da Kasar Armenia.
Lambar Labari: 3483410 Ranar Watsawa : 2019/02/28
Bangaren kasa da kasa, Kungiyar Taliban ta gargadi gwamnatin India dangane da ci gaba da kai wa kasar Pakistan hari, tare bayyana hakan a matsayin lamari mai matukar hadari.
Lambar Labari: 3483409 Ranar Watsawa : 2019/02/27
Bangaren kasa da kasa, jami’an tsaron yahudawa sun kama gwamnan quds da wasu falastinawa 32 bayan bude kofar Babu-Rahama na massalacin Qudus mai tsarki.
Lambar Labari: 3483408 Ranar Watsawa : 2019/02/27
Bangaren kasa da kasa, a cikin wani bayani da ofishin jakadancin Lebanon A London ya fitar a yau, gwamnatin Lebanon ta nuna takaicinta kan kan matakin da Birtaniya ta dauka na haramta Hizbullah a kasar.
Lambar Labari: 3483407 Ranar Watsawa : 2019/02/27
Shugaban kasar Iran din ya bayyana haka ne a lokacin da yake karbar bakuncin takwaransa na kasar Syria, Basshar Assad wanda ya kawo ziyara Iran.
Lambar Labari: 3483406 Ranar Watsawa : 2019/02/26
Bangaren kasa da kasa, kungiyoyin kare hakkin bil adama a kasashen duniya suna ci gaba da mayarwa Birtaniya da martani kan haramta kungiyar Hizbullah.
Lambar Labari: 3483404 Ranar Watsawa : 2019/02/26
Bangaren siyasa, jagoran juyin juya halin muslucnia Iran ya bayyana cewa,a cikin wadannan shekaru makiya Iran sun kara rauni, yayin da kasar ta kara karfi ninki arbain.
Lambar Labari: 3483403 Ranar Watsawa : 2019/02/26
Bangaren kasa da kasa, jami’an tsaron Isra’ila sun kame shugaban wakafin Falastinawa.
Lambar Labari: 3483402 Ranar Watsawa : 2019/02/25
Bangaren kasa da kasa, Shugaban kasar Sudan ya rusa gwamnatin kasar, tare da kafa dokar ta baci a dukkanin fadin kasar.
Lambar Labari: 3483399 Ranar Watsawa : 2019/02/23
Bangaren kasa da kasa, dakarun kasar Somalia sun samu nasarar kwace wasu kauyuka biyu daga hannun mayakan ‘yan ta’addan Al-shabab.
Lambar Labari: 3483398 Ranar Watsawa : 2019/02/23
Bangaren kasa da kasa, Sheikh Ikrama Sabri babban limamin quds ya karyata batun cewa yahudawa sun sake rufe babau rahma.
Lambar Labari: 3483397 Ranar Watsawa : 2019/02/23
Bangaren kasa da kasa, ministan harkokin addini a kasar Tunisia ya bayyana cewa gwamnati za ta ci gaba da kare makarantun kur’ani a kasar.
Lambar Labari: 3483396 Ranar Watsawa : 2019/02/22
Bangaren kasa da kasa, jami’an tsaron Isra’ila sun kame Falastinawa a yankuna daban-daban da ke kusa da birnin Quds a yau.
Lambar Labari: 3483395 Ranar Watsawa : 2019/02/22
Bangaren siyasa, Na'ibin limamin masallacin jumma'a a nan Tehran, ya yi kira ga kasar Pakistan da kada ta zama sansanon horar da yan ta'adda masu cutar da kasashe makobta.
Lambar Labari: 3483394 Ranar Watsawa : 2019/02/22
Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar china ta lakafa kamarori a yankin da musulmi suke da zama domin sanya ido a kansu da kuma harkokinsu.
Lambar Labari: 3483393 Ranar Watsawa : 2019/02/21
Bangaren kasa da kasa, shugaban kungiyar Hamas Isma’il Haniyya ya kirayi dukkanin Falastinawa da su a birnin Quds daga zuwa ranar Juma’a.
Lambar Labari: 3483392 Ranar Watsawa : 2019/02/21
Bangaren kasa da kasa, Charles Awani wani malamin addinin kirista ne da ya musulunta kuma ya gina masallaci a inda majami’arsa take.
Lambar Labari: 3483391 Ranar Watsawa : 2019/02/21
Bangaren kasa da kasa, ministan Palestine mai kula da harkokin Quds ya bayyana cewa Isra’ila na rarraba masallacin Aqsa.
Lambar Labari: 3483390 Ranar Watsawa : 2019/02/20
Bnagaren kasa da kasa, jaridar Liberation ta kasar Faransa ta bayar da rahoton da ke cewa Turkiya na hankoron yin kutse a cikin Afrika.
Lambar Labari: 3483389 Ranar Watsawa : 2019/02/20