iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani zaman bayar da horo kan kur’ani a birnin Brussels na Belgium.
Lambar Labari: 3482620    Ranar Watsawa : 2018/05/01

Bangaren kasa da kasa, Dr. Ahmad Tayyid shugaban cibiyar Azhar a lokacuin da yake ganawa da shugaban Indonesia ya bayyana cewa yada sasauci tsakanin musulmi shi ne hanyar warware matsalolinsu.
Lambar Labari: 3482618    Ranar Watsawa : 2018/04/30

Bangaren kur'ani, Karatun kur'ani mai tsarki da salon a tartili wanda wakilin kasar Ivory Coast Khali Sangara ya gudanar a jiya Litinin a lokacin rufe taron gasar kur'ani ta duniya ta daliban jami'a a birnin Masshhad.
Lambar Labari: 3482617    Ranar Watsawa : 2018/04/30

Bangaren kur'ani, Haruna Mamadou Hassan daga jamhuriyar Nijar daya ne daga cikin wadanda suka halarci gasar kur'ani ta duniya ta daliban jami'a musulmi a birnin Mashhad na kasar Iran wanda kuma ya nuna kwazo matuka a gasar inda ya zo na biyu a bangaren harda.
Lambar Labari: 3482616    Ranar Watsawa : 2018/04/30

Bangaren kur’ani, sautin tilawa Ali Reza Rezaei wanda ya zo na daya gasar kur’ani ta duniya karo na talatin da hudu a Iran a yayin da yake kira’a a gasat kur’ani ta daliban muuslmi a haramin Radawi.
Lambar Labari: 3482615    Ranar Watsawa : 2018/04/29

Bangaren kasa da kasa, a yau an kawo karshen gasar karatu da hardar kur’ani mai tsarki ta duniya ta daliban jami’a, wadda makaranta biyar da mahardata biyar suka kara da juna.
Lambar Labari: 3482614    Ranar Watsawa : 2018/04/29

Bangaren kasa da kasa, dakarun Yemen sun harba makamai masu linzami guda 8 zuwa Jizan da ke kudancin saudiyya.
Lambar Labari: 3482613    Ranar Watsawa : 2018/04/28

Bangaren kasa da kasa, Cibiyar Azahar ta mayar da kakkausan martani a kan kiran da wasu fitattun Faransawa su 300 suka yi na a cire wasu ayoyi daga cikin kur'ani mai tsarki.
Lambar Labari: 3482612    Ranar Watsawa : 2018/04/28

Bangaren kur'ani, shugaban ofishin cibiyar ISESCO na yankin gabas ta tsakiya ya bayyana gasar kur'ani ta daliban jami'a musulmia matsayin wata dama ta bunkasa harkokin al'adun musulunci.
Lambar Labari: 3482611    Ranar Watsawa : 2018/04/28

Bangaren kur’ani, za a gudanar da gasar kur’ani mai tsarki ta duniya ta daliban jami’a karo na 6 wadda za a gudanar a jami’ar Radhawi da ke birnin Mashhad na kasar Iran.
Lambar Labari: 3482608    Ranar Watsawa : 2018/04/27

Bangaren kasa da kasa, jami'ar Marmara ta kasar Turkiya na shirin gina wata bababr cibiyar bincike kan ilmomin addinin musulunci a birnin Strasbourg na kasar Faransa.
Lambar Labari: 3482607    Ranar Watsawa : 2018/04/26

Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da wani baje kolin nuna fasahar marubutan kur'ani na kasar a Kasar Girka.
Lambar Labari: 3482606    Ranar Watsawa : 2018/04/26

Bangaren siyasa, Jagoran juyin juya halin muslunci a Iran Ayatollah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana riko da alkur'ani mai tsarki a matsayin babban makamin rinjaye a kan makiya da kuma samun ci gaba a dukkanin bangarori na rayuwa da kuma samun yardar Allah da kuma rabauta a lahira.
Lambar Labari: 3482605    Ranar Watsawa : 2018/04/26

Bangaren kasa da kasa, a ganawar da aka yi da Iyai Mowati da shuban karamin ofishin jakadancin Iran a Zimbabwe an tattauna batun bude cibiyar bincike ta musulunci.
Lambar Labari: 3482604    Ranar Watsawa : 2018/04/25

Bangaren kasa da kasa, Khalid Umran babban sakataren cibiyar darul fatawa ta kasar Masar, ya bayyana kiran da wasu Faransawa 300 suka yin a a cire wasu ayoyin kur’ani da cewa aiki ne na shaidanci.
Lambar Labari: 3482603    Ranar Watsawa : 2018/04/25

Bangaren kasa da kasa, Ali Idris Abdulsalam dan shekaru 35 wani mai larurar gani ne dan Najeriya, wanda ya iya karatun kur’ani tare da hardace shi cikin shekara daya, wanda kuma yake halartar gasar kur'ani ta duniya yanzu haka a Tehran.
Lambar Labari: 3482602    Ranar Watsawa : 2018/04/25

Bangaren kasa da kasa, mahukuntan masarautar kama karya ta Bharain sun kame Hajj Hassan Khamis Nu'aimi.
Lambar Labari: 3482601    Ranar Watsawa : 2018/04/24

Bangaren kasa da kasa, an rattaba hannu kan wata yarjejeniya da ke nufin kara bunkasa harkokin ilimi da bincike tsakanin Iran da Kenya.
Lambar Labari: 3482600    Ranar Watsawa : 2018/04/24

Bangaren kasa da kasa, Iyas said wani mahardacin kur'ani mai tsarki daga kasar Zimbabwe da ke halartar gasar kur'ani ya bayyana kur'ani a matsayin tushen dauaka.
Lambar Labari: 3482599    Ranar Watsawa : 2018/04/24

Bangaren kasa da kasa, rahotanni daga Palastine sun cewa, Falastinawa da dama suka jikkata sakamakon auka musu da sojojin yahudawan Isra’ila suka yi a yankin Abu Dis da ke gabashin Quds.
Lambar Labari: 3482598    Ranar Watsawa : 2018/04/23