Bangaren kasa da kasa, ana sayar da kwafin kur'ani a cikin kasar Masar da lasisin cibiyar Azhar na bogi.
Lambar Labari: 3481543 Ranar Watsawa : 2017/05/23
Bangaren kasa da kasa, an bayar da takardun shedar kammala hardar kur'ani mai tsarki ga daliban makaranta 40 a kasar Sudan.
Lambar Labari: 3481542 Ranar Watsawa : 2017/05/23
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da taro kan rayuwar Imam Khomenei (RA) da yin dubi kan rubuce-rubucensa a a kasar Ghana.
Lambar Labari: 3481541 Ranar Watsawa : 2017/05/23
Bangaren kasa da kasa, an gabatar da shawarwari dangane da muhimmancin gudanar da gyara abangaren koyar da kr’ani a Alljeriya.
Lambar Labari: 3481540 Ranar Watsawa : 2017/05/22
Cibiyar Musulmin Amurka Kan Jawabin Trump
Bangaren kasa da kasa, babbar cibiyar musulmin Amurka ta mayar da martani dangane da kalaman Donald Trump a gaban taron da Saudiyya ta kira a birnin Riyadh.
Lambar Labari: 3481539 Ranar Watsawa : 2017/05/22
Bangaren kasa da kasa, wata likita mahardaciyar kur’ani mai tsarki mai suna Zainab Muhannid Hijawi daga Palastine ta zo a matsayi na biyu a gasar kur’ani mai tsarki ta duniya da aka gudanar a kasar Malysia.
Lambar Labari: 3481538 Ranar Watsawa : 2017/05/22
Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya ta yi kakkausar suka dangane da kisan musulmi da wasu 'yan bindiga mabiya addinin kirista ke yi a Afirka ta tsakiya.
Lambar Labari: 3481536 Ranar Watsawa : 2017/05/21
Bangaren kasa da kasa, Donald Trump a zangon tafiyarsa ta farko bayan lashe zaben Amurka, ya fara da abokan kawancensa wajen aikin ta'addanci a duniya, da nufin hada karfi a tsakaninsu domin kalubalantar kasar Iran.
Lambar Labari: 3481535 Ranar Watsawa : 2017/05/21
Bangaren kasa da kasa, Kotun masarautar kama karya ta kasar Bahrain ta yanke hukuncin daurin shekara guda a kan babban malamin addinin muslunci na kasar Sheikh Isa Kasim.
Lambar Labari: 3481534 Ranar Watsawa : 2017/05/21
Ministan Addini Na Masar:
Bangaren kasa da kasa, minister mai kula da harkokin addini a kasar Masar ya bayyana cewa, ba abu ne mai yiwuwa ba mahardacin kur’ani a fadi a wani karatu na daban.
Lambar Labari: 3481533 Ranar Watsawa : 2017/05/20
Bangaren kasa da kasa, an kawo karshen wani taro da aka gudanar a kasar Uganda a kan muhimman abubuwan da aka rubta a tarihin musulunci.
Lambar Labari: 3481532 Ranar Watsawa : 2017/05/20
Bangaren kasa da kasa, sakamakon karshe da aka sanar da gasar kur’ani ta 59 a kasar Malaysia Makaranci dan kasar Iran Hamed Alizadeh shi ne ya zo na daya.
Lambar Labari: 3481531 Ranar Watsawa : 2017/05/20
Bangaren kasa da kasa, Muhammad Shams masani kuma mai sharhi daga kasar Lebanon kan harkokin Iran, ya bayyana mahangarsa dangane da zaben da ake gudanarwa a kasar.
Lambar Labari: 3481530 Ranar Watsawa : 2017/05/19
Bangaren kasa da kasa, a yau ne ake kawo karshen gasar karatu da hardar kur'ani mai tsarki karo na hamsin da tara a kasar Malaysia a ginin babbar cibiyar putra da ke birnin Kuala Lumpur inda Hamed Alizadeh zai yi karatu
Lambar Labari: 3481529 Ranar Watsawa : 2017/05/19
Jagora Bayan Kada Kuri’a:
Bangaren kasa da kasa, jagoran juyin juya halin muslunci ya kirayi mutane da su yi la’akari da kuma samun natsauwa kafin su jefa kuri’a.
Lambar Labari: 3481528 Ranar Watsawa : 2017/05/19
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da zaman tattaunawa atsakanin mata mabiya addinai domin samun masaniya akan addinin musluncia jahar Florida ta Amurka.
Lambar Labari: 3481527 Ranar Watsawa : 2017/05/18
Bangaren kasa da kasa, Maqbula Agpinar wata tsohuwa ‘yar shekaru 83 ta koyi karatun kur’ani mai tsarki.
Lambar Labari: 3481526 Ranar Watsawa : 2017/05/18
Bangaren kasa da kasa, makarancin kur’ani na uku a rana ta uku a gasar kur’ani da ake gudanarwa a Malaysia ya haskaka gasar da karatunsa.
Lambar Labari: 3481525 Ranar Watsawa : 2017/05/18
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani zaman taro a kasar Tunisia a kan sh'anin mulki a cikin kasashen musulmi da kuma yaki da cin hanci da rashawa.
Lambar Labari: 3481524 Ranar Watsawa : 2017/05/17
Bangaren kasa da kasa, kungiyar kasashen msuulmi ta yi Allawadai da harin da yan bindga kiristoci suka kaddamar a kan musulmi a garin Bangassou da ke cikin jamhuriyar Afirka ta tsakiya.
Lambar Labari: 3481523 Ranar Watsawa : 2017/05/17