iqna

IQNA

Bnagaren kasa da kasa, an fara gudanar da gasar karatu da hardar kur'ani mai tsarki ta kasar Jibouti.
Lambar Labari: 3481584    Ranar Watsawa : 2017/06/05

Bangaren kasa da kasa, an kirkiro wata cibiyar taimaka ma mata musulmia kasar Canada.
Lambar Labari: 3481583    Ranar Watsawa : 2017/06/05

Bangaren kasa da kasa, Gwamnatin kasar Qatar Ta Musanta Zargin Wasu Kasashen Larabawa Na cewa tana shisshigi cikin lamaran wasu kasashe a yankin ko kuma tana goyon bayan yan ta'adda.
Lambar Labari: 3481582    Ranar Watsawa : 2017/06/05

Bangaren kasa da kasa, bangaren kula da harkokin kur’ani a karkashin hubbaren Alawi a birnin ya dauki nauyin gudanar da gasar kur’ani da Nahjul Balagha ta mata.
Lambar Labari: 3481581    Ranar Watsawa : 2017/06/04

Bangaren kasa da kasa, majalisar musulmin kasar Birtaniya ta yi tir da Allah wadai da harin ta’addancin da aka kai a birnin London fadar mulkin kasar.
Lambar Labari: 3481580    Ranar Watsawa : 2017/06/04

Jagora A Hubbaren Imam Khomeini (RA):
Banagren siyasa, Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewar juyin juya halin Musulunci da marigayi Imam Khumaini (r.a) ya jagoranta a Iran ya samar wa mutanen Iran mutumci da kuma 'yancin kai, yana mai sake jaddada aniyar al'ummar Iran na ci gaba da riko da tafarkin marigayi Imam.
Lambar Labari: 3481579    Ranar Watsawa : 2017/06/04

Bangaren kasa da kasa, ofishin kula da harkokin yada al'adun muslunci na kasar Iran a Afirka ta kudu ya dauki nauyin shirya wa dalibai musulmi tarukan bayar da horon a kan kur'ani a cikin watan Ramadan.
Lambar Labari: 3481578    Ranar Watsawa : 2017/06/03

Bangaren kasa da kasa, an nuna wasu manyan alluna da suke dauke da taswirar masallatai da ke kasashen duniya daban-daban a wajen baje kolin kur'ani.
Lambar Labari: 3481577    Ranar Watsawa : 2017/06/03

Bangaren kasa da kasa, Abbas Nazaridar shugaban bangaren kasa a kasa na baje kolin kur'ani na duniya da ke gudana a Tehran y ace kasashe 22 ne ke halartar taron.
Lambar Labari: 3481576    Ranar Watsawa : 2017/06/03

Bangaren kawsa da kasa, kungiyar ‘yan ta’addan ISIS ta bude wani masallaci a asirce a gabashin birnin Istanbul na Turkiya domin hada ‘yan kungiyar wuri guda a Turkiya.
Lambar Labari: 3481575    Ranar Watsawa : 2017/06/02

Bangaren kasa da kasa, iyalan mutanen da mahukuntan Bahrain suka kama Durraz na cikin damuwa saboda rashin sanin makor danginsu.
Lambar Labari: 3481574    Ranar Watsawa : 2017/06/02

Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin muslunci a birnin Northamptonchron na kasar Birtaniya suna taimaka ma sauran jama’a marassa karfi a cikin wannan wata.
Lambar Labari: 3481573    Ranar Watsawa : 2017/06/02

Bangaren kasa da kasa, Aluwesyos Bugingo daya daga cikin manyan malaman kirista a kasar Uganda an azarginsa da kone littafin Injila.
Lambar Labari: 3481572    Ranar Watsawa : 2017/06/01

Bangaren kasa da kasa, Musulmi garin Yangun na kasar Myanmar a yammacin jiya Laraba sun gudanar da gangami domin nuna rashin amincewarsu da matakin da gwamnatin kasar ta dauka na rufe musu makarantu.
Lambar Labari: 3481571    Ranar Watsawa : 2017/06/01

Bangaren kasa da kasa, wani bincike ya tabbatar da cewa addinin muslunci ya kara yaduwa a tsibirin madagaska a cikin shekaru 7 da suka gabata.
Lambar Labari: 3481570    Ranar Watsawa : 2017/06/01

Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin muslunci a kasar Canada suna tattara taimako da nufin taimaka ma marassa karfi a cikin kasashen da ke fama da talauci musamman.
Lambar Labari: 3481569    Ranar Watsawa : 2017/05/31

Bangaren kasa da kasa, Wasu daga cikin masu addinin maguzanci sun karbi addinin muslunci a a cikin jahar Katsina da ke arewacin Najeriya.
Lambar Labari: 3481568    Ranar Watsawa : 2017/05/31

Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani zama a kan mahangar Imam Khomeinidangane da adalcin zamankewa.
Lambar Labari: 3481567    Ranar Watsawa : 2017/05/31

Bangaren kasa da kasa, wani sakamakin bincik ya nuni da cewa akwai wasu kasashe daga cikin kasashen turai wadanda fahimtar ta dara ta sauran a kan musulmi.
Lambar Labari: 3481566    Ranar Watsawa : 2017/05/30

Bangaren kasa da kasa, Sakamakon wani bincike da wata cibiyar kididdiga ta gudanar a kasar Amurka, ya nuna cewa adadin musulmi a kasar ta Amurka zai kai karu da kashi saba'in cikin dari a cikin shekara ta dubu biyi da sattin.
Lambar Labari: 3481565    Ranar Watsawa : 2017/05/30