Bangaren kasa da kasa, Iran da kwamitin kula da harkokin addinai a kasar Uganda za su hannu kan yarjeniyoyi da suka shafi bunkasa alaka ta addinai da al’adu a tsakaninsu.
Lambar Labari: 3480984 Ranar Watsawa : 2016/11/29
Bangaren kasa da kasa, Iran za ta yi aiki tare da kwalejin addinai ta mabiya addinin kirista na darikar Orthodox a kasar Ethiopia.
Lambar Labari: 3480981 Ranar Watsawa : 2016/11/28
Jagoran Juyi:
Bangaren siyasa, Ayatollah Sayyid Ali Khamenei jagoran juyin islama na Iran a lokacin da yake ganawa da dakarun sa kai na kasar ya bayyana cewa, idan har aka aiwatar da sabunta takunkumi a kan Iran na tsawon shekaru 10 to hakan ya yi hannun riga da yarjejeniyar nukiliya.
Lambar Labari: 3480974 Ranar Watsawa : 2016/11/26
Bangaren kasa da kasa, wani harin bam da aka kai kan masu ziyara a Iraki ya kasha mutane kimanin 80 akasarinsu kuma mutanen Iran ne.
Lambar Labari: 3480970 Ranar Watsawa : 2016/11/24
Jagoran juyin Islama:
Bangaren siyasa, jagoran juyin Islama na kasar Iran ya kirayi kasashe masu 'yancin siyasa da su safke nauyin da ya rataya kansu wajen ganin an kawo karshen zubara da jinin da ake a gabas ta tsakiya.
Lambar Labari: 3480962 Ranar Watsawa : 2016/11/22
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da taron arbaeen na Imam Hussain (AS) a Husainiyar Imam Khomeni (RA) tare da halartar jagoran juyin Islama da kuam daruruwan malamai da dalibai.
Lambar Labari: 3480956 Ranar Watsawa : 2016/11/20
Bangaren kasa da kasa, ana shirin gudanar da wani babban taro na kasa da kasa kan jihadi da sufanci a kasar Tunisia tare da hadin gwaiwa da jamhuriyar muslunci ta Iran.
Lambar Labari: 3480917 Ranar Watsawa : 2016/11/07
Bangaren kasa da kasa, harin ta'addanci ya yi sanadiyyar yin shahada da kuma jikkatar mutane da dama a Samirra.
Lambar Labari: 3480914 Ranar Watsawa : 2016/11/06
Khalifan Darikar Muridiyyah:
Bangaren kasa da kasa, sheikh Mukhtar Mbaki shugaban darikar muridiyyah a yayin ganawa da babban sakataren cibiyar Ahlul bait (AS) Hojjatul Islam Muhammad Hassan Akhtari ya yabi Imam (RA) da juyin Iran.
Lambar Labari: 3480897 Ranar Watsawa : 2016/11/01
Bangaen kasa da kasa, Babban sakataren cibiyar Ahlul bait (AS) bayyana mahangar jagoran juyin muslunci na Iran a taron kasa da kasa kan muslunci kasar Senegal.
Lambar Labari: 3480894 Ranar Watsawa : 2016/10/31
Bangaren kasa da kasa, ana shirin fara gudanar da wani taro na kasa da kasa a Senegal kan matsayin musulmi dangane da lamurra da suka shafi duniya yau.
Lambar Labari: 3480881 Ranar Watsawa : 2016/10/24
Malam Jafari A Lokacin Taron Bankwana:
Bangaren kasa da kasa, jakadan kasar Iran a lokacin da yake halartar taron bankwana da aka shirya masa, ya bayyana batun Quds a matsayin mafi muhimamnci ga musulmi.
Lambar Labari: 3480868 Ranar Watsawa : 2016/10/20
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da taron Ashura a kasar Ethiopia mai taken yunkurin 'yan adamtaka na Imam Hussain (AS).
Lambar Labari: 3480842 Ranar Watsawa : 2016/10/10
Jagoran Juyin Islama:
Bagaren siyasa, a lokacin da yake ganawa da iyalan wadanda suka rasa rayukansu a kisan kiyashin da aka yi alhazai a Mina ashekarar da ta gabata, jagoran juyin islama na Iran ya ce iyalan gidan Saud masu hidima ga manufofin yahudawa ba dace da rike haramomi biyu masu alfarma ba.
Lambar Labari: 3480770 Ranar Watsawa : 2016/09/10
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani zaman taro wanda ya shafi yada al’adun muslunci a mahangar mayna malamai wanda karamin ofishin jakadancin Iran ya shirya a Tunis.
Lambar Labari: 3480729 Ranar Watsawa : 2016/08/20
Jagoran Juyin Islama:
Bangaren kasa da kasa, Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya gana da minista, mataimakan minista da manyan daraktocin Ma'aikatar tsaron cikin gida da tattaro bayanan sirri na kasar Iran inda ya bayyana ma'aikatar a matsayin wata cibiya mai matukar muhimmanci.
Lambar Labari: 3480701 Ranar Watsawa : 2016/08/12
Bangaren siyasa, Dr Rouhani ya bayyana a lokacin bude taron makon hadin kai na kasa da kasa a karo na 29 cewa; dole ne mu yi koyi da abin da manzon Allah (SAW) ya koyar da mu domin samun hadin kai a cikin al’ummar musulmi.
Lambar Labari: 3470011 Ranar Watsawa : 2015/12/27
Bangaren kasa da kasa, mamba kungiyar Amal ta kasar Lebanon ya bijiro da batun sace Imam Musa Sadr a taron makon hadin kai da aka bude a yau.
Lambar Labari: 3470007 Ranar Watsawa : 2015/12/27
Bangaren kasa da kasa, Ali Alali ya bayyana cewa akwai hannun kasashen ketare a harin da aka kai kan ‘yan shi’a a Najeriya da nufin hana mazhabar shi’a yaduwa a kasar baki daya.
Lambar Labari: 3465575 Ranar Watsawa : 2015/12/18
Bangaren kasa da kasa, an sanar da cewa nan da kwanaki 10 masu za a sanar da iyalan tsohon jami’in diplomasiyyar Iran Lebanon dalilan mutuwasa.
Lambar Labari: 3462301 Ranar Watsawa : 2015/12/12