Bangaren kasa da kasa, cibiyar yada al’adun mulsunci ta kasashen musulmi ISESCO ta sanar da cewa mataimakiyar babban sakataren kungiyar za ta halarci taron sanar da Mashhad a matsayin birnin al’adun muslunci na 2017.
Lambar Labari: 3481153 Ranar Watsawa : 2017/01/20
Bangaren kasa da kasa, Iran za ta dauki nauyin bakuncin wani taro na bunkasa al'adu tsakaninta da kasashen larabawa wanda za a bude Tehran an rufe shi mashhad.
Lambar Labari: 3481130 Ranar Watsawa : 2017/01/13
Bangaren kasa da kasa, rasuwar Ayatullah Hashimi Rafsanjani da marecen jiya lahadi ta shiga muhimman kafafen watsa labarun Duniya.
Lambar Labari: 3481119 Ranar Watsawa : 2017/01/09
Bangaren kasa da kasa, jamhuriyar muslunci ta Iran za ta dauki nauyin gudanar da wani zaman taro danagane kara kusanto da fahimta a tsakanin addinai.
Lambar Labari: 3481055 Ranar Watsawa : 2016/12/21
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani taron baje kolin kur’ani mai tsarki wanda karamin ofishin jakadancin Iran ya shirya domin murnar maulidin amnzo (SAW) a kasar Afirka ta kudu.
Lambar Labari: 3481048 Ranar Watsawa : 2016/12/19
Ministar Mata Ta Senegal:
Bangaren kasa da kasa, Amsato Sao Deby minister mai kula da harkokin mata a kasar Senegal ta fadi yaua gaban taron hadin kam musulmi na 30 cewa, mata na da rawar da za s taka wajen hada kan al’umma.
Lambar Labari: 3481039 Ranar Watsawa : 2016/12/15
Bangaren kasa da kasa, wata tawagar manyn malam darikar Tijjaniya za su kawo ziyara a kasar Iran daga kasar Senegal karkashin jag iran Sheikh Ahmad Nyas.
Lambar Labari: 3481034 Ranar Watsawa : 2016/12/14
Bangaren kasa da kasa, Iraniyawa mazauna birnin Manila sun gudanar da zaman makon shahadar Imam Rida (AS) a ofishin jakadancin Iran.
Lambar Labari: 3480986 Ranar Watsawa : 2016/11/30
Bangaren kasa da kasa, Iran da kwamitin kula da harkokin addinai a kasar Uganda za su hannu kan yarjeniyoyi da suka shafi bunkasa alaka ta addinai da al’adu a tsakaninsu.
Lambar Labari: 3480984 Ranar Watsawa : 2016/11/29
Bangaren kasa da kasa, Iran za ta yi aiki tare da kwalejin addinai ta mabiya addinin kirista na darikar Orthodox a kasar Ethiopia.
Lambar Labari: 3480981 Ranar Watsawa : 2016/11/28
Jagoran Juyi:
Bangaren siyasa, Ayatollah Sayyid Ali Khamenei jagoran juyin islama na Iran a lokacin da yake ganawa da dakarun sa kai na kasar ya bayyana cewa, idan har aka aiwatar da sabunta takunkumi a kan Iran na tsawon shekaru 10 to hakan ya yi hannun riga da yarjejeniyar nukiliya.
Lambar Labari: 3480974 Ranar Watsawa : 2016/11/26
Bangaren kasa da kasa, wani harin bam da aka kai kan masu ziyara a Iraki ya kasha mutane kimanin 80 akasarinsu kuma mutanen Iran ne.
Lambar Labari: 3480970 Ranar Watsawa : 2016/11/24
Jagoran juyin Islama:
Bangaren siyasa, jagoran juyin Islama na kasar Iran ya kirayi kasashe masu 'yancin siyasa da su safke nauyin da ya rataya kansu wajen ganin an kawo karshen zubara da jinin da ake a gabas ta tsakiya.
Lambar Labari: 3480962 Ranar Watsawa : 2016/11/22
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da taron arbaeen na Imam Hussain (AS) a Husainiyar Imam Khomeni (RA) tare da halartar jagoran juyin Islama da kuam daruruwan malamai da dalibai.
Lambar Labari: 3480956 Ranar Watsawa : 2016/11/20
Bangaren kasa da kasa, ana shirin gudanar da wani babban taro na kasa da kasa kan jihadi da sufanci a kasar Tunisia tare da hadin gwaiwa da jamhuriyar muslunci ta Iran.
Lambar Labari: 3480917 Ranar Watsawa : 2016/11/07
Bangaren kasa da kasa, harin ta'addanci ya yi sanadiyyar yin shahada da kuma jikkatar mutane da dama a Samirra.
Lambar Labari: 3480914 Ranar Watsawa : 2016/11/06
Khalifan Darikar Muridiyyah:
Bangaren kasa da kasa, sheikh Mukhtar Mbaki shugaban darikar muridiyyah a yayin ganawa da babban sakataren cibiyar Ahlul bait (AS) Hojjatul Islam Muhammad Hassan Akhtari ya yabi Imam (RA) da juyin Iran.
Lambar Labari: 3480897 Ranar Watsawa : 2016/11/01
Bangaen kasa da kasa, Babban sakataren cibiyar Ahlul bait (AS) bayyana mahangar jagoran juyin muslunci na Iran a taron kasa da kasa kan muslunci kasar Senegal.
Lambar Labari: 3480894 Ranar Watsawa : 2016/10/31
Bangaren kasa da kasa, ana shirin fara gudanar da wani taro na kasa da kasa a Senegal kan matsayin musulmi dangane da lamurra da suka shafi duniya yau.
Lambar Labari: 3480881 Ranar Watsawa : 2016/10/24
Malam Jafari A Lokacin Taron Bankwana:
Bangaren kasa da kasa, jakadan kasar Iran a lokacin da yake halartar taron bankwana da aka shirya masa, ya bayyana batun Quds a matsayin mafi muhimamnci ga musulmi.
Lambar Labari: 3480868 Ranar Watsawa : 2016/10/20