Bangaren kasa da kasa, Rahotanni da suke fitowa daga Masar sun ce wasu 'yan bindiga ne su ka kai hari akan motar safa da take dauke da kirisitoci kibdawa.
Lambar Labari: 3483093 Ranar Watsawa : 2018/11/02
Bangaren kasa da kasa, makon farko na watan Fabrairu na amatsayin makon da mabiya addinai ke haduwa domin kara samun fahimtar juna.
Lambar Labari: 3482365 Ranar Watsawa : 2018/02/04
Bangaren kasa da kasa, Nabil Luka Babwi wani kirista ne a kasar Masar wanda ya samu shedar karatu a bangaren shari’ar musulunci.
Lambar Labari: 3482212 Ranar Watsawa : 2017/12/18
Bangaren kasa da kasa, manyan malaman mabiya addinin kirista a kasar Ghana sun gudanar da babban taronsu na shekara-shekara.
Lambar Labari: 3482148 Ranar Watsawa : 2017/11/28
Bangaren kasa da kasa, Fada tsakanin masulmi da kuma kiristoci a wata unguwa a birnin Bangi babban birnin kasar afrika ta tsakiya ya lashe rayukana musulmi akalla.
Lambar Labari: 3482100 Ranar Watsawa : 2017/11/14
Bangaren kasa da kasa, wata kungiyar musulmi a Najeriya ta fitar da bayanin yin Allah wadai a kan kaddamar da hari a kan wata majami'ar mabiya addinin kirista a jahar Anambara.
Lambar Labari: 3481774 Ranar Watsawa : 2017/08/07
Bangaren kasa da kasa, Jagoran kiristoci mabiya darikar katolika a kasar Masar ya bayyana addinin muslunci da cewa addini ne da ba shi da alaka da kungiyoyin 'yan ta'adda irin su Daesh da makamantansu.
Lambar Labari: 3481700 Ranar Watsawa : 2017/07/14
Bangaren kasa da kasa, sakamakon wani bincike ya nuna cewa adadin musulmi masu yin hijira zuwa Amurka ya ragu matuka a cikin watanni biyar da suka gabata.
Lambar Labari: 3481697 Ranar Watsawa : 2017/07/13
Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin muslucni tare da mabiya addinin kirista a kasar sukan ci abincin buda baki tare domin kara dankon dankantaka a tsakaninsu.
Lambar Labari: 3481638 Ranar Watsawa : 2017/06/24
Bangaren kasa da kasa, wata majami’ar mabiya addinin kirista ajahar kaduna da ke tarayyar Najeriya tana bayar da abincin buda baki ga mabiya addinin musulunci.
Lambar Labari: 3481586 Ranar Watsawa : 2017/06/06
Bangaren kasa da kasa, akwai abubuwa da dama da suke hada msuulmi da kiristoci a wuri guda a cikin watan Ramadan mai alfarma a kasar masar
Lambar Labari: 3481548 Ranar Watsawa : 2017/05/25
Bangaren kasa da kasa, kungiyar kasashen msuulmi ta yi Allawadai da harin da yan bindga kiristoci suka kaddamar a kan musulmi a garin Bangassou da ke cikin jamhuriyar Afirka ta tsakiya.
Lambar Labari: 3481523 Ranar Watsawa : 2017/05/17
Bangaren kasa da kasa, Kiristoci 14 ne suka karbi addinin muslunci a wani shiri na isar da sakon muslunci da ake gudanarwa a jahar Kwara.
Lambar Labari: 3481267 Ranar Watsawa : 2017/02/27
Bangaren kasa da kasa, jamhuriyar muslunci ta Iran za ta dauki nauyin gudanar da wani zaman taro danagane kara kusanto da fahimta a tsakanin addinai.
Lambar Labari: 3481055 Ranar Watsawa : 2016/12/21
Hamas:
Bangaren kasa da kasa, Mahud Zihar daya daga cikin manyan jagororin kungiyar Hamas ya bayyana cewa, Isra’ila ba za ta iya hana kiran sallah a cikin yankunan Palastinawa ba.
Lambar Labari: 3480973 Ranar Watsawa : 2016/11/25
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani zaman taro na matasan musulmi kan aiki tare wajen yada zaman lafiya da yaki da ta’addanci.
Lambar Labari: 3480717 Ranar Watsawa : 2016/08/16
Bangaren kasa da kasa, an bullo da wani shiri na hada kan mabiya addinin kiristanci da muslunci ta hanyar yin amfani da kaloli a Nairobi na kasar Kenya.
Lambar Labari: 3480715 Ranar Watsawa : 2016/08/16
Bangaren kasa da kasa, wasu mabiya addinan kiristanci da yahudanci a Amurka sunfitar da bayanin yin Allawadai da kisan limamanin masallacin furkan da ke birnin New York.
Lambar Labari: 3480712 Ranar Watsawa : 2016/08/15