iqna

IQNA

Babban baje kolin kasa da kasa na kur’ani na ci gaba da gudana inda aka nuna kur'ani daga Tunisia mai shekaru 247.
Lambar Labari: 3483645    Ranar Watsawa : 2019/05/16

Kungiyoyi masu tsananin kiyayya da addinin musulunci a kasar Amurka, sun samu taimakon da ya kai dala miliyan 125 a tsakanin shekarun 2014 zuwa 2016.
Lambar Labari: 3483624    Ranar Watsawa : 2019/05/09

Gwamnatin kasar Sin tana daukar matakai na takura musulmi tare da tauye hakkokinsu na addini musamman a lokacin azumin watan Ramadan mai alfarma.
Lambar Labari: 3483615    Ranar Watsawa : 2019/05/07

Lambar Labari: 3483525    Ranar Watsawa : 2019/04/06

A yau Juma'a an gudanar da taron tunawa da musulmi n da suka yi shahada makonni biyu da suka gabata a kasar.
Lambar Labari: 3483505    Ranar Watsawa : 2019/03/29

Ministan harkokin wajen Iran, Muhammad Jawad Zarif ya wallafawannan batun ne a shafinsa na Twitter sannan ya kara da cewa; Amurka ce ummul haba’isin duk wani rashin zaman lafiya a cikin yankin gabas ta tsakiya.
Lambar Labari: 3483483    Ranar Watsawa : 2019/03/23

An gudanar da wani zaman taro mai taken matsayin mata a cikin adddinin musulunci a kasar Burkina Faso.
Lambar Labari: 3483470    Ranar Watsawa : 2019/03/18

Shugaban kasar Iran Sheikh Hassan Rauhani ya zargi kasashen yammacin turai da yada kiyayya ga musulmi ta hanyar siyasarsu.
Lambar Labari: 3483464    Ranar Watsawa : 2019/03/16

Kakakin ma’ikatar harkokin wajen kasar Iran bahram Qasemi ya bayyana cewa kasar Iran tana yin Allawadai da kakausar murya kan harin da aka kaiwa musulmi a Newzealand.
Lambar Labari: 3483462    Ranar Watsawa : 2019/03/15

Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar china ta lakafa kamarori a yankin da musulmi suke da zama domin sanya ido a kansu da kuma harkokinsu.
Lambar Labari: 3483393    Ranar Watsawa : 2019/02/21

Bangaren kasa sa da kasa, dubban mutane sun tsere daga hare-haren ta’addancin kungiyar Boko Haram daga Najeriya zuwa Kamaru.
Lambar Labari: 3483341    Ranar Watsawa : 2019/01/31

Bangaren kasa da kasa, cibiyar musulmi ta Az-zahraa Islamic Centre da ke birnin Richmond na kasar Canada, za ta gudanar da wani shiri bayyanawa mabiya addinai yadda ake ibada a muslunci.
Lambar Labari: 3483314    Ranar Watsawa : 2019/01/15

Mahjalisar dokokin kasar India ta amince da wani daftarin kudiri da ke nuna wariya ga musulmi da aka gabatar mata.
Lambar Labari: 3483300    Ranar Watsawa : 2019/01/09

Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin kirista  akasar Masar sun nuna cikakken goyon bayansu ga shirin gwamnatin kasar na karfafa alaka da kyakkyawar zamantakewa tsakanin dukkanin al’ummar Masar.
Lambar Labari: 3483269    Ranar Watsawa : 2018/12/31

Musulmin kasar Birtaniya sun shiga cikin sahun masu taimaka ma marassa galihu a kasar a lokacin gudanar da bukukuwan kirsimati a kasar, wadda mafi yawan al'ummarta mabiya addinin kirista ne.
Lambar Labari: 3483249    Ranar Watsawa : 2018/12/24

Rundunar sojojin kasar Myanmar ta sanar da dakatar da bude wuta kan yankunan musulmi n Rohingya har tsawon watanni hudu masu zuwa.
Lambar Labari: 3483241    Ranar Watsawa : 2018/12/22

Bangaren kasa da kasa, Gwamnatin kasar China ta bayyana musulmi n Uyghur a matsayin babbar barazana a gare ta, inda take danganta su da ayyukan ta'addanci.
Lambar Labari: 3483238    Ranar Watsawa : 2018/12/21

Uzbekistan ita ce kasa da tafi yawan a kasashen Asia ta tsakiya, kuma babban birninta shi nr Tashkent, kuma yawan musulmi ya kai kashi 79 cikin dari a kasar.
Lambar Labari: 3483230    Ranar Watsawa : 2018/12/19

A yau ana gudanar da tarukan maulidin manzon Allah (SAW) a kasashen duniya daban-daban, na musulmi da ma wadanda ban a muslmi ba.
Lambar Labari: 3483138    Ranar Watsawa : 2018/11/20

Bangaren kasa da kasa, An kammala gasar karatun kur’ani mai tsarki ta kasa da kasa da aka gudanar tarayyar Najeriya.
Lambar Labari: 3483040    Ranar Watsawa : 2018/10/15