Babban baje kolin kasa da kasa na kur’ani na ci gaba da gudana inda aka nuna kur'ani daga Tunisia mai shekaru 247.
Lambar Labari: 3483645 Ranar Watsawa : 2019/05/16
Kungiyoyi masu tsananin kiyayya da addinin musulunci a kasar Amurka, sun samu taimakon da ya kai dala miliyan 125 a tsakanin shekarun 2014 zuwa 2016.
Lambar Labari: 3483624 Ranar Watsawa : 2019/05/09
Gwamnatin kasar Sin tana daukar matakai na takura musulmi tare da tauye hakkokinsu na addini musamman a lokacin azumin watan Ramadan mai alfarma.
Lambar Labari: 3483615 Ranar Watsawa : 2019/05/07
Lambar Labari: 3483525 Ranar Watsawa : 2019/04/06
A yau Juma'a an gudanar da taron tunawa da musulmi n da suka yi shahada makonni biyu da suka gabata a kasar.
Lambar Labari: 3483505 Ranar Watsawa : 2019/03/29
Ministan harkokin wajen Iran, Muhammad Jawad Zarif ya wallafawannan batun ne a shafinsa na Twitter sannan ya kara da cewa; Amurka ce ummul haba’isin duk wani rashin zaman lafiya a cikin yankin gabas ta tsakiya.
Lambar Labari: 3483483 Ranar Watsawa : 2019/03/23
An gudanar da wani zaman taro mai taken matsayin mata a cikin adddinin musulunci a kasar Burkina Faso.
Lambar Labari: 3483470 Ranar Watsawa : 2019/03/18
Shugaban kasar Iran Sheikh Hassan Rauhani ya zargi kasashen yammacin turai da yada kiyayya ga musulmi ta hanyar siyasarsu.
Lambar Labari: 3483464 Ranar Watsawa : 2019/03/16
Kakakin ma’ikatar harkokin wajen kasar Iran bahram Qasemi ya bayyana cewa kasar Iran tana yin Allawadai da kakausar murya kan harin da aka kaiwa musulmi a Newzealand.
Lambar Labari: 3483462 Ranar Watsawa : 2019/03/15
Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar china ta lakafa kamarori a yankin da musulmi suke da zama domin sanya ido a kansu da kuma harkokinsu.
Lambar Labari: 3483393 Ranar Watsawa : 2019/02/21
Bangaren kasa sa da kasa, dubban mutane sun tsere daga hare-haren ta’addancin kungiyar Boko Haram daga Najeriya zuwa Kamaru.
Lambar Labari: 3483341 Ranar Watsawa : 2019/01/31
Bangaren kasa da kasa, cibiyar musulmi ta Az-zahraa Islamic Centre da ke birnin Richmond na kasar Canada, za ta gudanar da wani shiri bayyanawa mabiya addinai yadda ake ibada a muslunci.
Lambar Labari: 3483314 Ranar Watsawa : 2019/01/15
Mahjalisar dokokin kasar India ta amince da wani daftarin kudiri da ke nuna wariya ga musulmi da aka gabatar mata.
Lambar Labari: 3483300 Ranar Watsawa : 2019/01/09
Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin kirista akasar Masar sun nuna cikakken goyon bayansu ga shirin gwamnatin kasar na karfafa alaka da kyakkyawar zamantakewa tsakanin dukkanin al’ummar Masar.
Lambar Labari: 3483269 Ranar Watsawa : 2018/12/31
Musulmin kasar Birtaniya sun shiga cikin sahun masu taimaka ma marassa galihu a kasar a lokacin gudanar da bukukuwan kirsimati a kasar, wadda mafi yawan al'ummarta mabiya addinin kirista ne.
Lambar Labari: 3483249 Ranar Watsawa : 2018/12/24
Rundunar sojojin kasar Myanmar ta sanar da dakatar da bude wuta kan yankunan musulmi n Rohingya har tsawon watanni hudu masu zuwa.
Lambar Labari: 3483241 Ranar Watsawa : 2018/12/22
Bangaren kasa da kasa, Gwamnatin kasar China ta bayyana musulmi n Uyghur a matsayin babbar barazana a gare ta, inda take danganta su da ayyukan ta'addanci.
Lambar Labari: 3483238 Ranar Watsawa : 2018/12/21
Uzbekistan ita ce kasa da tafi yawan a kasashen Asia ta tsakiya, kuma babban birninta shi nr Tashkent, kuma yawan musulmi ya kai kashi 79 cikin dari a kasar.
Lambar Labari: 3483230 Ranar Watsawa : 2018/12/19
A yau ana gudanar da tarukan maulidin manzon Allah (SAW) a kasashen duniya daban-daban, na musulmi da ma wadanda ban a muslmi ba.
Lambar Labari: 3483138 Ranar Watsawa : 2018/11/20
Bangaren kasa da kasa, An kammala gasar karatun kur’ani mai tsarki ta kasa da kasa da aka gudanar tarayyar Najeriya.
Lambar Labari: 3483040 Ranar Watsawa : 2018/10/15