Bangaren kasa da kasa, ‘yan sandan kasar Norway sun harin da aka kai masallacin Nur hari ne na ta’addanci.
Lambar Labari: 3483937 Ranar Watsawa : 2019/08/11
Bangaren kasa da kasa, kimanin mutane 500 sun muslunta a wani kauyea cikin kasar Ghana.
Lambar Labari: 3483877 Ranar Watsawa : 2019/07/24
Bangaren kasa da kasa, kasashe 35 na gyon bayan irin matakan cin zarafin musulmi da gwamnatin China take dauka daga cikin kuwa har da wasu kasashen musulmi .
Lambar Labari: 3483835 Ranar Watsawa : 2019/07/13
Bangaren kasa da kasa, Wasu ‘yan kasar China masu fafutuka sun zargi gwamnatin kasar da kara tsananta matakan da take dauka a kan musulmi n kasar.
Lambar Labari: 3483820 Ranar Watsawa : 2019/07/08
Bangaren kasa da kasa, kungiyar OIC ta yi gargadi kan karuwar kyamar musulmi a kasar Sri Lanka.
Lambar Labari: 3483807 Ranar Watsawa : 2019/07/04
Bangaren kasa da kasa, shugaban mabiya addinin kirista na darikar Katolika Paparoma Francis ya jaddada wajabcin tattaunawa da kuma yin mu'amala da musulmi .
Lambar Labari: 3483763 Ranar Watsawa : 2019/06/22
Bangaren kasa da kasa, an kafa wani kwamiti na masana da ‘yan siyasa a kasar Jamus domin kalubalantar nuna wariya da kyama ga musulmi a kasar.
Lambar Labari: 3483761 Ranar Watsawa : 2019/06/21
Bangaren kasa da kasa, jamian tsaron kasar Faransa sun damke wasu mutane da ke shirin kaddamar da hare-hare a kan wuraren ibadar musulmi da na yahudawa a kasar.
Lambar Labari: 3483729 Ranar Watsawa : 2019/06/11
Wasu gungun mabiya addinin kirista sun halarci taron buda baki tare da musulmi a kasar Singapore.
Lambar Labari: 3483681 Ranar Watsawa : 2019/05/28
Bangaren kasa da kasa, musulmi a kasar Afrika ta kudu sun suka kan matakin hana saka hijabia wata makaranta.
Lambar Labari: 3483651 Ranar Watsawa : 2019/05/18
Bangaren kasa da kasa, musulmi n kasar New Zealand ba su amince ad shirya wani fim da zai nuna yadda aka kai hari kan masallacinsu ba.
Lambar Labari: 3483648 Ranar Watsawa : 2019/05/17
Babban baje kolin kasa da kasa na kur’ani na ci gaba da gudana inda aka nuna kur'ani daga Tunisia mai shekaru 247.
Lambar Labari: 3483645 Ranar Watsawa : 2019/05/16
Kungiyoyi masu tsananin kiyayya da addinin musulunci a kasar Amurka, sun samu taimakon da ya kai dala miliyan 125 a tsakanin shekarun 2014 zuwa 2016.
Lambar Labari: 3483624 Ranar Watsawa : 2019/05/09
Gwamnatin kasar Sin tana daukar matakai na takura musulmi tare da tauye hakkokinsu na addini musamman a lokacin azumin watan Ramadan mai alfarma.
Lambar Labari: 3483615 Ranar Watsawa : 2019/05/07
Lambar Labari: 3483525 Ranar Watsawa : 2019/04/06
A yau Juma'a an gudanar da taron tunawa da musulmi n da suka yi shahada makonni biyu da suka gabata a kasar.
Lambar Labari: 3483505 Ranar Watsawa : 2019/03/29
Ministan harkokin wajen Iran, Muhammad Jawad Zarif ya wallafawannan batun ne a shafinsa na Twitter sannan ya kara da cewa; Amurka ce ummul haba’isin duk wani rashin zaman lafiya a cikin yankin gabas ta tsakiya.
Lambar Labari: 3483483 Ranar Watsawa : 2019/03/23
An gudanar da wani zaman taro mai taken matsayin mata a cikin adddinin musulunci a kasar Burkina Faso.
Lambar Labari: 3483470 Ranar Watsawa : 2019/03/18
Shugaban kasar Iran Sheikh Hassan Rauhani ya zargi kasashen yammacin turai da yada kiyayya ga musulmi ta hanyar siyasarsu.
Lambar Labari: 3483464 Ranar Watsawa : 2019/03/16
Kakakin ma’ikatar harkokin wajen kasar Iran bahram Qasemi ya bayyana cewa kasar Iran tana yin Allawadai da kakausar murya kan harin da aka kaiwa musulmi a Newzealand.
Lambar Labari: 3483462 Ranar Watsawa : 2019/03/15