iqna - Shafi 32

IQNA

Bangaren kasa da kasa, kasashe 35 na gyon bayan irin matakan cin zarafin musulmi da gwamnatin China take dauka daga cikin kuwa har da wasu kasashen musulmi.
Lambar Labari: 3483835    Ranar Watsawa : 2019/07/13

Bangaren kasa da kasa, a jiya ne aka bude bababn masallacin Azahar da ke cikin babban ginin cibiyar a birnin Alkahira.
Lambar Labari: 3483834    Ranar Watsawa : 2019/07/13

Bangaren kasa da kasa, rahoton majalisar dinkin duniya ya yi nuni da irin mawiyacin halin da dubban kanan yara suke ciki yan kabilar Rohingya a Bangaladesh.
Lambar Labari: 3483833    Ranar Watsawa : 2019/07/12

Bangare kasa da kasa, sojojin da ke mulki a Sudan sun sanar da dakile wani yunkirin juyin mulki a kasar.
Lambar Labari: 3483832    Ranar Watsawa : 2019/07/12

Bangaren kasa da kasa, wasu daga cikin kungiyoyin musulmi da masu kare hakkokin addinai sun shigar da kara kan nuna kyama gga addinin muslunci a Canada.
Lambar Labari: 3483831    Ranar Watsawa : 2019/07/12

Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa, ba za su taba fitar da yahudawa daga yankunan Falastinawa da ke gabar yamma da Kogin Jordan ba.
Lambar Labari: 3483830    Ranar Watsawa : 2019/07/11

A yau Alhamis za a gudanar da wani gangami a birnin Istanbul na kasar Turkiya, domin yin kira ga gwamnatin Najeriya kan saki Sheikh Ibrahim Zakzaky.
Lambar Labari: 3483829    Ranar Watsawa : 2019/07/11

shugaba Rouhani na kasar Iran ya ce jamhoriyar musulinci ta Iran za ta ci gaba da barin kofofin Diflomasiya da tattaunawarta a bude.
Lambar Labari: 3483828    Ranar Watsawa : 2019/07/11

Shahararriyar mawakiyar kasar Amurka wadda ta samu goron gayyata daga masarautar Saudiyya domin halartar taron rawa a Jidda ta janye shirinta na halartar taron.
Lambar Labari: 3483827    Ranar Watsawa : 2019/07/10

Bangaren kasa da kasa, wani mutum da ba a san ko wane ne bay a keta alkur’ani mai tsarki a wani masallaci a Kuwait.
Lambar Labari: 3483826    Ranar Watsawa : 2019/07/10

Jami’an majalisar dinkin duniya mai bincike kan kisan Khashoggi, ta bayyana takaici danagane da yadda duniya ta nuna halin ko in kula dangane da kisan.
Lambar Labari: 3483825    Ranar Watsawa : 2019/07/10

Shugaban majalisar dokokin Lebanon Nabih Birri ya bayyana takunkumin da Amurka ta kakaba wa wasu daga cikin ‘yan majalisar Lebanon na Hizbullah da cewa tozarta al’ummar Lebanon ne.
Lambar Labari: 3483824    Ranar Watsawa : 2019/07/10

Jami’an tsaron Isra’ila sun kame falastinwa 25 a yammacin jiya a cikin yankunan gabar yamma da kogin Jordan.
Lambar Labari: 3483823    Ranar Watsawa : 2019/07/09

Gamayyar kungiyoyin kwadgo ta kasar Tunisia ta gudanar da wani babban jerin gwanoa birnin Tunis, domin tir da Allawadai da yarjejeniyar karni.
Lambar Labari: 3483822    Ranar Watsawa : 2019/07/09

Daruruwan jama'a ne suka gudanar da jerin gwanon nuna goyon baya ga Sheikh Ibrahim Zakzaky a birnin London an kasar Birtaniya.
Lambar Labari: 3483821    Ranar Watsawa : 2019/07/09

Bangaren kasa da kasa, Wasu ‘yan kasar China masu fafutuka sun zargi gwamnatin kasar da kara tsananta matakan da take dauka a kan musulmin kasar.
Lambar Labari: 3483820    Ranar Watsawa : 2019/07/08

Shugaban mabiya addinin kirista ‘yan darika Katolika Paparoma Francis ya mayar da martani dangane da hare-haren da aka kai a kan bakin haure a Libya.
Lambar Labari: 3483819    Ranar Watsawa : 2019/07/08

Bangaren kasa da kasa, gwamnatin jihar Cuebec a Canada ta kafa sharadin cire hijabi a kan Malala Yusufzay.
Lambar Labari: 3483818    Ranar Watsawa : 2019/07/08

Jikan Nelson Mandela ya caccaki gwamnatin yahudawan Isra’ila kan mulkin wariya a kan Falastinawa.
Lambar Labari: 3483815    Ranar Watsawa : 2019/07/07

Bangaren kasa da kasa, wani kamfanin abinci a kasar Rasha zai aike da abincin halal zuwa sararin samaniya.
Lambar Labari: 3483814    Ranar Watsawa : 2019/07/07