iqna

IQNA

Sojojin dake rike da mulki da wakilan masu bore a Sudan, sun cimma matsaya ta kafa wata hukuma da zata jagoranci gwamnatin wucin wucin gadi da za’a kafa nan gaba.
Lambar Labari: 3483810    Ranar Watsawa : 2019/07/06

Bangaren kasa da kasa, cibiyar kare hakkokin musulmi ta kasar Birtaniya ta sake nanata cewa Sheik Zakzaky na bukatar kulawa ta musamman a wajen Najeriya.
Lambar Labari: 3483809    Ranar Watsawa : 2019/07/06

Palasdinawa hamsin ne sojojin haramtacciyar kasar Isra’ila su ka jikkata a yayin Zanga-zangar nuna kin jinin mamaya akan iyakar yankin Gaza.
Lambar Labari: 3483808    Ranar Watsawa : 2019/07/05

Bangaren kasa da kasa, kungiyar OIC ta yi gargadi kan karuwar kyamar musulmi a kasar Sri Lanka.
Lambar Labari: 3483807    Ranar Watsawa : 2019/07/04

Akalla Mutum bakwai suka rasa rayukansu yayin da jami'an tsaron Sudan suka afkawa masu zanga-zangar nuna adawa da Majalisar Sojin kasar.
Lambar Labari: 3483806    Ranar Watsawa : 2019/07/04

Bangaren kasa da kasa, gwamnan lardin Sharqiyya akasar Masar ya girmama wasu kananan yara guda biyu yaya da kanarsa da suka hardace kur’ani.
Lambar Labari: 3483805    Ranar Watsawa : 2019/07/03

Ministan ayyukan gona na haramtacciyar kasar Isra’ila ya saka kafarsa a cikin masallacin aqsa mai alfarma.
Lambar Labari: 3483804    Ranar Watsawa : 2019/07/03

Jagoran juyin juya halin musluci a Iran Ayatollah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana aikin hajji a matsayin daya daga cikin manyan ayyukan ibada da Allah ya farlanta kan musulmi, a lokaci guda kuma aiki ne da yake damfare da siyasar al’ummar musulmi.
Lambar Labari: 3483803    Ranar Watsawa : 2019/07/03

An gudanar da jerin gwano a birnin Abuja fadar mulkin Najeriya domin yin kira ga gwamnatin kasar da ta saki sheikh Ibrahim Zakzaky da ake tsare da shi.
Lambar Labari: 3483801    Ranar Watsawa : 2019/07/02

Bangaren kasa da kasa, kungiyar kasashen larabawa ta mayar da martani dangane da yunkurin Isra’ila na rusa masallacin quds.
Lambar Labari: 3483800    Ranar Watsawa : 2019/07/02

Shugaban majalisar dokokin kasar Iran ya bayyana cewa a tsawon tarihi al'ummar kasar Iran sun jajirce da kuma tsayin daka wajen kalubalantar makiya.
Lambar Labari: 3483799    Ranar Watsawa : 2019/07/02

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da zaman karawa juna sani a garin Mausel na kasar Irakidomin yaki da yaduwar tsatasauran ra’ayi a tsakanin al’ummomin musulmi.
Lambar Labari: 3483798    Ranar Watsawa : 2019/07/01

Bangaren kasa da kasa, jakadan Palestine a kasar Iran Salah Al-zawawi ya bayyana cewa, gwagwarmayar falastina na a matsayin ci gaban yunkurin juyin juya hali na Iran ne.
Lambar Labari: 3483797    Ranar Watsawa : 2019/07/01

Bangaren kasa da kasa, sojojin kasar Sudan sun kai hari kan wuraren da 'yan adawa suke taruwa a cikin babban birnin kasar.
Lambar Labari: 3483795    Ranar Watsawa : 2019/06/30

Bangaren kasa da kasa, gayammar kungiyoyin musulmi ta kasar Ghana ta nuna cikakken goyon bayanta ga Iran dangane da barazanar da Amurka ta yi wa kasar ta Iran.
Lambar Labari: 3483794    Ranar Watsawa : 2019/06/30

Bangaren kasa da kasa, mahukuntan kasar Saudiyya sun hana wani dan Najeriya fita daga kasar bayan gurfanar da shi tare da tabbatar da rashin laifinsa.
Lambar Labari: 3483793    Ranar Watsawa : 2019/06/30

Mnzon Allah (SAW): "Jama'a rahama ne, rarraba kuma azaba ce." Kanzul Ummal: hadisi na : 20242
Lambar Labari: 3483787    Ranar Watsawa : 2019/06/30

Kwamitin malaman addinin muslucni an duniya ya fitar da wani bayani wanda a cikinsa ya yi tir da Allawadai da harin da aka kai a kasar Tunisia.
Lambar Labari: 3483786    Ranar Watsawa : 2019/06/29

Harkar muslunci a Najeriya ta bayyana halin da sheikh Ibrahim Zakzaky yake ciki da cewa yana da matukar hadari.
Lambar Labari: 3483785    Ranar Watsawa : 2019/06/29

A yau ake juyayin zagayowar ranar shahadar Imam sadeq (as) a kasashen da daman a duniya.
Lambar Labari: 3483784    Ranar Watsawa : 2019/06/29