Sojojin dake rike da mulki da wakilan masu bore a Sudan, sun cimma matsaya ta kafa wata hukuma da zata jagoranci gwamnatin wucin wucin gadi da za’a kafa nan gaba.
Lambar Labari: 3483810 Ranar Watsawa : 2019/07/06
Bangaren kasa da kasa, cibiyar kare hakkokin musulmi ta kasar Birtaniya ta sake nanata cewa Sheik Zakzaky na bukatar kulawa ta musamman a wajen Najeriya.
Lambar Labari: 3483809 Ranar Watsawa : 2019/07/06
Palasdinawa hamsin ne sojojin haramtacciyar kasar Isra’ila su ka jikkata a yayin Zanga-zangar nuna kin jinin mamaya akan iyakar yankin Gaza.
Lambar Labari: 3483808 Ranar Watsawa : 2019/07/05
Bangaren kasa da kasa, kungiyar OIC ta yi gargadi kan karuwar kyamar musulmi a kasar Sri Lanka.
Lambar Labari: 3483807 Ranar Watsawa : 2019/07/04
Akalla Mutum bakwai suka rasa rayukansu yayin da jami'an tsaron Sudan suka afkawa masu zanga-zangar nuna adawa da Majalisar Sojin kasar.
Lambar Labari: 3483806 Ranar Watsawa : 2019/07/04
Bangaren kasa da kasa, gwamnan lardin Sharqiyya akasar Masar ya girmama wasu kananan yara guda biyu yaya da kanarsa da suka hardace kur’ani.
Lambar Labari: 3483805 Ranar Watsawa : 2019/07/03
Ministan ayyukan gona na haramtacciyar kasar Isra’ila ya saka kafarsa a cikin masallacin aqsa mai alfarma.
Lambar Labari: 3483804 Ranar Watsawa : 2019/07/03
Jagoran juyin juya halin musluci a Iran Ayatollah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana aikin hajji a matsayin daya daga cikin manyan ayyukan ibada da Allah ya farlanta kan musulmi, a lokaci guda kuma aiki ne da yake damfare da siyasar al’ummar musulmi.
Lambar Labari: 3483803 Ranar Watsawa : 2019/07/03
An gudanar da jerin gwano a birnin Abuja fadar mulkin Najeriya domin yin kira ga gwamnatin kasar da ta saki sheikh Ibrahim Zakzaky da ake tsare da shi.
Lambar Labari: 3483801 Ranar Watsawa : 2019/07/02
Bangaren kasa da kasa, kungiyar kasashen larabawa ta mayar da martani dangane da yunkurin Isra’ila na rusa masallacin quds.
Lambar Labari: 3483800 Ranar Watsawa : 2019/07/02
Shugaban majalisar dokokin kasar Iran ya bayyana cewa a tsawon tarihi al'ummar kasar Iran sun jajirce da kuma tsayin daka wajen kalubalantar makiya.
Lambar Labari: 3483799 Ranar Watsawa : 2019/07/02
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da zaman karawa juna sani a garin Mausel na kasar Irakidomin yaki da yaduwar tsatasauran ra’ayi a tsakanin al’ummomin musulmi.
Lambar Labari: 3483798 Ranar Watsawa : 2019/07/01
Bangaren kasa da kasa, jakadan Palestine a kasar Iran Salah Al-zawawi ya bayyana cewa, gwagwarmayar falastina na a matsayin ci gaban yunkurin juyin juya hali na Iran ne.
Lambar Labari: 3483797 Ranar Watsawa : 2019/07/01
Bangaren kasa da kasa, sojojin kasar Sudan sun kai hari kan wuraren da 'yan adawa suke taruwa a cikin babban birnin kasar.
Lambar Labari: 3483795 Ranar Watsawa : 2019/06/30
Bangaren kasa da kasa, gayammar kungiyoyin musulmi ta kasar Ghana ta nuna cikakken goyon bayanta ga Iran dangane da barazanar da Amurka ta yi wa kasar ta Iran.
Lambar Labari: 3483794 Ranar Watsawa : 2019/06/30
Bangaren kasa da kasa, mahukuntan kasar Saudiyya sun hana wani dan Najeriya fita daga kasar bayan gurfanar da shi tare da tabbatar da rashin laifinsa.
Lambar Labari: 3483793 Ranar Watsawa : 2019/06/30
Mnzon Allah (SAW): "Jama'a rahama ne, rarraba kuma azaba ce." Kanzul Ummal: hadisi na : 20242
Lambar Labari: 3483787 Ranar Watsawa : 2019/06/30
Kwamitin malaman addinin muslucni an duniya ya fitar da wani bayani wanda a cikinsa ya yi tir da Allawadai da harin da aka kai a kasar Tunisia.
Lambar Labari: 3483786 Ranar Watsawa : 2019/06/29
Harkar muslunci a Najeriya ta bayyana halin da sheikh Ibrahim Zakzaky yake ciki da cewa yana da matukar hadari.
Lambar Labari: 3483785 Ranar Watsawa : 2019/06/29
A yau ake juyayin zagayowar ranar shahadar Imam sadeq (as) a kasashen da daman a duniya.
Lambar Labari: 3483784 Ranar Watsawa : 2019/06/29