iqna

IQNA

Tehran (IQNA) wata kotun addini ta yanke hukuncin kisa a kan wani mawaki bisa zarginsa da tozarta matsayin ma’aiki (SAW).
Lambar Labari: 3485075    Ranar Watsawa : 2020/08/11

Tehran (IQNA) wani musulmi dan kasar Jamus da ya musulunta ba da jimawa ba, ya zabi ranar idin Ghadir a matsayin ranar daurin aurensa a masallacin Nasirul Molk Shirazi.
Lambar Labari: 3485074    Ranar Watsawa : 2020/08/11

Tehran (IQNA) a yau ne gudanar da idin babbar salla ko kuma sallar layya a kasashen musulmi na duniya baki daya.
Lambar Labari: 3485039    Ranar Watsawa : 2020/07/31

Tehran an kaddamar da wani littafi da yake magana a kan yanayin rayuwar musulmi a kasar Philippines da ma wasu yankunan gabashin asia.
Lambar Labari: 3485007    Ranar Watsawa : 2020/07/22

Jami’an tsaron yahudawan sahyuniya sun aukawa Falastinawa masu jerin gwanon kin amincewa da rusa makabartar musulmi a  garin Yafa.
Lambar Labari: 3485003    Ranar Watsawa : 2020/07/20

Tehran (IQNA) Shugaban masu bin addinin gargajiya a yankin Somanya da ke cikin Yilo Krobo a gabashin Ghana ya caccaki masu sukar al’adunsu.
Lambar Labari: 3484999    Ranar Watsawa : 2020/07/19

Tehran (IQNA) shugabannin addinai a kasar Myanmar sun gudanar da zaman taro kan muhimmancin lokacin zabe domin kawo zaman lafiya da sulhu a kasar.
Lambar Labari: 3484984    Ranar Watsawa : 2020/07/14

Tehran (IQNA) Kungiyar kasashen musulmi ta OIC ta yi na’am da kudirin kwamitin kare hakkin bil adama na majalisar dinkin duniya da ke yin tir da take hakkokin musulmi a Myanmar.
Lambar Labari: 3484933    Ranar Watsawa : 2020/06/27

Tehran (IQNA) kungiyar kasashen musulmi za ta gudanar da zaman gaggawa domin tattauna batun shirin Isra’ila na mamaye yankunan Falastinawa da ke yammacin kogin Jordan.
Lambar Labari: 3484876    Ranar Watsawa : 2020/06/08

Tehran (IQNA) Ggwamnatin kasarPakistan yi Allawadai da gina wurin bautar Hindus a masallacin musulmi a kasar India.
Lambar Labari: 3484844    Ranar Watsawa : 2020/05/28

Tehran (IQNA) a shekarar bana an dauki kwaran matakai a wuraren gudanar da sallar idi a kasashen duniya.
Lambar Labari: 3484834    Ranar Watsawa : 2020/05/25

Tehran (IQNA) musulmi n kasar Amurka a birnin Dearborn na jihar Michigan sun raba abinci kyauta ga mabukata a ranar idi.
Lambar Labari: 3484832    Ranar Watsawa : 2020/05/24

Tehran (IQNA) dan wasan kwallon kafa na duniya Karim Benzema ya taya al'ummar musulmi murnar idull Fitr.
Lambar Labari: 3484830    Ranar Watsawa : 2020/05/24

Tehran (IQNA) babban sakataren majalisar dinkin duniya Antonio Guterrres ya isar da sakon taya murnar salla ga dukkanin musulmi na duniya.
Lambar Labari: 3484828    Ranar Watsawa : 2020/05/23

Tehran (IQNA) masu adawa da muslunci a  kasar Faransa sun yi rubutu na barazanar kisan musulmi a kan bangayen masallaci a Cholet.
Lambar Labari: 3484822    Ranar Watsawa : 2020/05/21

Tehran (IQNA) kasar Pakistan daya ce daga cikin manyan kasashen musulmi wadanda suke gudanar da lamurra na addinin watan ramadan.
Lambar Labari: 3484811    Ranar Watsawa : 2020/05/18

Tehran (IQNA) cibiyoyin Azhar da kuma Vatican sun kirayi al’ummomin duniya zuwa ga yin addu’oi na musamman a yau domin samun saukin cutar corona da ta addabi duniya.
Lambar Labari: 3484797    Ranar Watsawa : 2020/05/14

Tehran (IQNA) Yanayin watan Ramadan mai alfarma  a tsakanin musulmi n India.
Lambar Labari: 3484779    Ranar Watsawa : 2020/05/09

Tehran (IQNA) babban sakataren majalisar dinkin duniya Antonio Guterres ya yi tir da nuna kyama ga wasu mutane da sunan kyamar corona.
Lambar Labari: 3484776    Ranar Watsawa : 2020/05/08

Tehran (IQNA) ‘yan sandan kasar Afirka ta kudu sun baiwa musulmi hakuri lan cin zarafin da wani dan sanda ya yi a kan addinin musulunci.
Lambar Labari: 3484750    Ranar Watsawa : 2020/04/27