Tehran (IQNA) jagoran kungiyar Ansarullah (Alhuthy) ta Yemen ya bayyana kulla alaka da Isra’ila da wasu larabawa suke yi da cewa ya kara fito da masu munafuntar musulmi a fili.
Lambar Labari: 3485209 Ranar Watsawa : 2020/09/22
Tehran (IQNA) yahudawan sahyuniya ‘yan share wuri zauna sun kutsa kai a cikin masallacin Aqsa mai alfarma.
Lambar Labari: 3485206 Ranar Watsawa : 2020/09/21
Tehran (IQNA) An gudanar da zaman taron matasa musulmi na kasa da kasa karo na 7, inda taron mayar da hankali kan batun yunkurin wasu daga cikin kasashen larabawa da suka mika kai ga gwamnatin yahudawan Isra’ila, tare da cin amaar al’ummar Falastinu da sauran larabawa.
Lambar Labari: 3485187 Ranar Watsawa : 2020/09/15
Tehran (IQNA) musulmi a kasar Newzealand sun saka furanni a masallatai da ke cikin birnin Christ Church na kasar.
Lambar Labari: 3485126 Ranar Watsawa : 2020/08/28
Tehran (IQNA) wata kotun addini ta yanke hukuncin kisa a kan wani mawaki bisa zarginsa da tozarta matsayin ma’aiki (SAW).
Lambar Labari: 3485075 Ranar Watsawa : 2020/08/11
Tehran (IQNA) wani musulmi dan kasar Jamus da ya musulunta ba da jimawa ba, ya zabi ranar idin Ghadir a matsayin ranar daurin aurensa a masallacin Nasirul Molk Shirazi.
Lambar Labari: 3485074 Ranar Watsawa : 2020/08/11
Tehran (IQNA) a yau ne gudanar da idin babbar salla ko kuma sallar layya a kasashen musulmi na duniya baki daya.
Lambar Labari: 3485039 Ranar Watsawa : 2020/07/31
Tehran an kaddamar da wani littafi da yake magana a kan yanayin rayuwar musulmi a kasar Philippines da ma wasu yankunan gabashin asia.
Lambar Labari: 3485007 Ranar Watsawa : 2020/07/22
Jami’an tsaron yahudawan sahyuniya sun aukawa Falastinawa masu jerin gwanon kin amincewa da rusa makabartar musulmi a garin Yafa.
Lambar Labari: 3485003 Ranar Watsawa : 2020/07/20
Tehran (IQNA) Shugaban masu bin addinin gargajiya a yankin Somanya da ke cikin Yilo Krobo a gabashin Ghana ya caccaki masu sukar al’adunsu.
Lambar Labari: 3484999 Ranar Watsawa : 2020/07/19
Tehran (IQNA) shugabannin addinai a kasar Myanmar sun gudanar da zaman taro kan muhimmancin lokacin zabe domin kawo zaman lafiya da sulhu a kasar.
Lambar Labari: 3484984 Ranar Watsawa : 2020/07/14
Tehran (IQNA) Kungiyar kasashen musulmi ta OIC ta yi na’am da kudirin kwamitin kare hakkin bil adama na majalisar dinkin duniya da ke yin tir da take hakkokin musulmi a Myanmar.
Lambar Labari: 3484933 Ranar Watsawa : 2020/06/27
Tehran (IQNA) kungiyar kasashen musulmi za ta gudanar da zaman gaggawa domin tattauna batun shirin Isra’ila na mamaye yankunan Falastinawa da ke yammacin kogin Jordan.
Lambar Labari: 3484876 Ranar Watsawa : 2020/06/08
Tehran (IQNA) Ggwamnatin kasarPakistan yi Allawadai da gina wurin bautar Hindus a masallacin musulmi a kasar India.
Lambar Labari: 3484844 Ranar Watsawa : 2020/05/28
Tehran (IQNA) a shekarar bana an dauki kwaran matakai a wuraren gudanar da sallar idi a kasashen duniya.
Lambar Labari: 3484834 Ranar Watsawa : 2020/05/25
Tehran (IQNA) musulmi n kasar Amurka a birnin Dearborn na jihar Michigan sun raba abinci kyauta ga mabukata a ranar idi.
Lambar Labari: 3484832 Ranar Watsawa : 2020/05/24
Tehran (IQNA) dan wasan kwallon kafa na duniya Karim Benzema ya taya al'ummar musulmi murnar idull Fitr.
Lambar Labari: 3484830 Ranar Watsawa : 2020/05/24
Tehran (IQNA) babban sakataren majalisar dinkin duniya Antonio Guterrres ya isar da sakon taya murnar salla ga dukkanin musulmi na duniya.
Lambar Labari: 3484828 Ranar Watsawa : 2020/05/23
Tehran (IQNA) masu adawa da muslunci a kasar Faransa sun yi rubutu na barazanar kisan musulmi a kan bangayen masallaci a Cholet.
Lambar Labari: 3484822 Ranar Watsawa : 2020/05/21
Tehran (IQNA) kasar Pakistan daya ce daga cikin manyan kasashen musulmi wadanda suke gudanar da lamurra na addinin watan ramadan.
Lambar Labari: 3484811 Ranar Watsawa : 2020/05/18