Bangaren kasa da kasa, Jaridar The Guardian da ake bugawa a kasar Birtaniya, ta buga wani rahoto da ta harhada dangane da da yakin da Saudiyya take kaddamarwa a kan al'ummar kasar Yemen a fitowarta ta jiya Alhamis.
                Lambar Labari: 3481063               Ranar Watsawa            : 2016/12/23
            
                        
        
        Bangaren kasa da kasa, Majalisar musulmin kasar Birtaniya ta fitar da wani bayani, wanda a cikinsa ta nuna damuwa kan karuwar ayyukan nuna kyama ga musulmi a fadin kasar.
                Lambar Labari: 3481053               Ranar Watsawa            : 2016/12/20
            
                        
        
        Bangaren kasa da kasa, Musulmin kasar Birtaniya suna bayar da kyautuka na musamman ga marassa karfi a kasar, domin kara karfafa dankon zumunci da kyakkyawar fahimta tsakanin mabiya addinin kiristanci da musulunci.
                Lambar Labari: 3481050               Ranar Watsawa            : 2016/12/19
            
                        
        
        Bangaren kasa da kasa, sakamakon wani jin ra’ayin jama’a da aka gudanar a kasar Birtaniya ya nuna cewa kusan kashi daya bisauku na musulmin kasar na doran alhakin harin 11 ga satumba a kan Amurka.
                Lambar Labari: 3480999               Ranar Watsawa            : 2016/12/03
            
                        
        
        Bangaren kasa da kasa, wata cibiya mai zaman kanta ta ce an samu karuwar hare-haren da masu tsananin kyamar muslunci suke kaddamarwa kan masallatai da cibiyoyin musulmi a kasar Birtaniya a inda aka kai hari kan masallatai fiye da 100.
                Lambar Labari: 3480964               Ranar Watsawa            : 2016/11/22
            
                        
        
        Bangaren kasa da kasa, Zakaran dambe na kasar Birtaniya Tyson Fury ya sanar da karbar addinin muslunci, inda ya mayar da sunansa Riaz Tyson Muhammad, kamar yadda ya sanar a shafinsa na twitter.
                Lambar Labari: 3480935               Ranar Watsawa            : 2016/11/13
            
                        
        
        Bangaren kasa da kasa, wasu mutane da ba a san ko su wane ne ba sun jefa naman alade a kan masallacin Rahman da ke yankin Samars town a cikin birnin Landan na kasar Birytaniya.
                Lambar Labari: 3480827               Ranar Watsawa            : 2016/10/05
            
                        
        
        Bangaren kasa da kasa, jaridar Independent ta kasar Birtaniya ta buga wata makala da wani marubuci ya rubuta da ke kare addinin muslunci daga mas cin zarafinsa.
                Lambar Labari: 3480711               Ranar Watsawa            : 2016/08/15
            
                        
        
        Bangaren kasa da kasa, wani rahoto da kwamitin kare hakkokin mata da daidaito a tsakanin al’umma na majalisar dokokin Birtaniya ya nuna damuwa kan wariyar da ake nuna ma mata musulmi.
                Lambar Labari: 3480703               Ranar Watsawa            : 2016/08/12
            
                        
        
        Bangaren kasa da kasa, Makarnatun majami’ar Catholic a kasar Birtaniya sun sanar da cewa za a daina koyar da wani bangare na addinai a makarantun kasar.
                Lambar Labari: 3447351               Ranar Watsawa            : 2015/11/11
            
                        
        
        Bangaren kas ada kasa, Mame Biram Diou dan kwallon kafa a kungiyar Stock City a kasar England ya rasa mahaifiyarsa sakamakon abin da ya faru a lokacin aikin hajjin bana.
                Lambar Labari: 3383018               Ranar Watsawa            : 2015/10/07
            
                        
        
        Bangaren kasa da kasa, cibiyar musulmin kasar Birtaniya ta isar da sakon ta’aziyya dangane da rasuwar mahajjatan wannan shekara a yayin gudanar da aikin hajji.
                Lambar Labari: 3375975               Ranar Watsawa            : 2015/09/30
            
                        
        
        Bangaren kasa da kasa, mutanen kasar Birtaiya sun gudanar da gagarumin jerin gwano domin nuna kin amincewa da ziyarar Netanyahu a birnin London a yau Laraba.
                Lambar Labari: 3361032               Ranar Watsawa            : 2015/09/09
            
                        
        
        Bangaren kasa da kasa, fiye da mutane 100,000 ne a kasar Birtaniya suka sa hannu domin neman majalisar dokokin kasar ta sa a kame Firayi ministan Isra'ila Benjamin Netanyahu idan ya zo kasarsu domin hukunta kan laifukan yaki.
                Lambar Labari: 3358343               Ranar Watsawa            : 2015/09/05
            
                        
        
        Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani shiri na bayar da horo kan sanin maanoni na sunayen Allah madaukakin sarki guda 99 a birnin London.
                Lambar Labari: 3349570               Ranar Watsawa            : 2015/08/21
            
                        
        
        Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin muslunci a kasa Birtaniya sun fara da wani kamfe na yaki da tsatsauran ra’ayi a tasakanin musulmin kasar.
                Lambar Labari: 3327737               Ranar Watsawa            : 2015/07/13
            
                        
        
        Bangaren kasa da kasa, daruruwan malaman jami’a a kasar Birtaniya sun nuna rashin amincewarsu da dokar da aka kafa a kasar ta yaki da ta’addanci tare da bayyana hakan da cewa zai cutar da musulmi ne kawai.
                Lambar Labari: 3327268               Ranar Watsawa            : 2015/07/12
            
                        
        
        Bangaren kasa da kasa, jagororin mabiya addinin muslunci a kasar Birtaniya sun nuna rashin gamsuwarsu da abin da suka kira rawar da gwamnatin kasar ke takawa wajen kyamar muslunci a kasar.
                Lambar Labari: 3315778               Ranar Watsawa            : 2015/06/17
            
                        
        
        Bangaren kasa da kasa, An korin wani malami a babbar kwalejin kasar Birtaniya saboda cin zarafin addinin muslunci da yake yia  kowane lokaci a cikin makarantar.
                Lambar Labari: 3304011               Ranar Watsawa            : 2015/05/15
            
                        
        
        Bangaren kasa da kasa, Tasnim Ahmad Sheikh ‘yar majalisar dokokin kasar Birtaniya daga yankin Scotland ta yi alkawalin kare hakkokin mtanen yankinta a majalisa.
                Lambar Labari: 3299708               Ranar Watsawa            : 2015/05/13