Bangaren kasa da kasa, an gudanar da zaman karshe na makokin shahadar Imam Hussain (AS) wanda ya zo daidai da lokacin shahadar Imam Sajjad (AS) a husainiyar Imam Khomeni (RA) tare da halartar jagora.
Lambar Labari: 3481957 Ranar Watsawa : 2017/10/02
Bangaren kasa da kasa, Mahukuntan Iraki sun bayyana cewa yawan jama'ar da ke halartar zaman makokin ranar Ashura a birnin Karbala na kasar sun haura mutane miliyan shida daga ciki da wajen kasar.
Lambar Labari: 3481956 Ranar Watsawa : 2017/10/01
Sayyid Hassan Nasrullah:
Bangaren kasa da kasa, Sayyid Hassan Nasrullah ya ce dole ne a dauki matai kan masu daukar nauyin ta’addanci da kuma kawo akrshen hijirar musulmi.
Lambar Labari: 3481955 Ranar Watsawa : 2017/10/01
Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da tarukan Ashura a birnin Kabala domin makokin shahadar Imam Hussain (AS).
Lambar Labari: 3481951 Ranar Watsawa : 2017/10/01
Bagaren kasa da kasa, jami'an tsaro sun gano wani shirin kai harin bam a birnin Karbala a lokacin da ake traukar tasu'a.
Lambar Labari: 3481950 Ranar Watsawa : 2017/09/30
Bangaren kasa da kasa, mabiyar mazhabar shlul bait na fusantar takurawa da matsin lamba daga mahukunta a kasar masar.
Lambar Labari: 3481949 Ranar Watsawa : 2017/09/30
Bangaren kasa da kasa, mahardata da makaranta kur'ani mai tsarki suna cikin babbar tawagarsu a tsakanin masu makokin Ashura a tsakanin Haramain.
Lambar Labari: 3481948 Ranar Watsawa : 2017/09/30
Bangaren kasa da kasa, ma’aikatar harkokin cikin gida a kasar Iraki ta sanar da cewa jami’an tsaro sun samu nasarar dakile wani yunkurin kai harin kunar bakin wake a yankin Kazimain.
Lambar Labari: 3481947 Ranar Watsawa : 2017/09/29
Bangaren kasa da kasa, ana ci gaba da gudanar da tarukan raya daren ashura a cikin wannan wata na Muharram a brnin Hague na kasar Holland.
Lambar Labari: 3481946 Ranar Watsawa : 2017/09/29
Bangaren kasa da kasa, rahotani daga birnin karbala mai alfarma na cewa ana fuskantar cunkoso mai tsanani a dukkanin hanyoyin da suke isa zuwa cikin garin.
Lambar Labari: 3481945 Ranar Watsawa : 2017/09/29
Bangaren kasa da kasa, Masu binciken sun sanar da cewa mai yiyuwa ne a yau alhamis su shiga yankin Musulmi Rakhin da ke kasar Myanmar domin ganin halin da musulmi suke ciki daga kusa.
Lambar Labari: 3481944 Ranar Watsawa : 2017/09/28
Bangaren kasa da kasa, wani dab kasar Holland ya zama sakamakon jin kiran salla a kasar Turkiya a lokacin da yake yawon bude ido.
Lambar Labari: 3481943 Ranar Watsawa : 2017/09/28
Bangaren kasa da kasa, a ci gaba da guanar da tarukan makokin Ashura a kasar Tanzani a an gudanar da zama a masallacin Ghadir da ke birnin Darussalam.
Lambar Labari: 3481942 Ranar Watsawa : 2017/09/28
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da zaman farko na makokin Imam Hussain (AS) a husainiyar Imam Khomenei tare da halartar jagoran juyin juya halin musulunci.
Lambar Labari: 3481941 Ranar Watsawa : 2017/09/27
Bangaren kasa da kasa, dakarun sa kai na kasar Iraki sun samu nasarar daike wani yunkurin kai harin ta'dannaci a kan masu gudanar taron makokin Imam Hussain.
Lambar Labari: 3481940 Ranar Watsawa : 2017/09/27
Bangaren kasa da kasa, daya daga cikin manyan tarukan Ashura da ake gudanarwa arewacin Amurka shi ne wanda yake gudana a birnin Toronto na kasar Canada.
Lambar Labari: 3481939 Ranar Watsawa : 2017/09/27
Bangaren siyasa, Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatollah Sayyid Khamenei ya bayyana shaheed Muhsen Hujaji wanda ya yi shahada a hannun mayakan Daesh a kasar Siriya yana da matsayi na musamman a zukatan mutanen Iran, All.. ya daukaka shi a cikin shahidai masu kare harami
Lambar Labari: 3481938 Ranar Watsawa : 2017/09/27
Bangaren kasa da kasa, tashar radion kur’ani ta kasar Masar tana shirin fara aiwatar da wani shiri na saka wasu daga cikin tilawar kur’ani na tsoffin makaranta.
Lambar Labari: 3481937 Ranar Watsawa : 2017/09/26
Bangaren kasa da kasa, mabiya tafarkin iyalan gidan manzo mazauna jahar Californi a kasar Amurka sun bullo da wani shiri da nufin isar da sakon Hussain mai taken sayyahussein#.
Lambar Labari: 3481936 Ranar Watsawa : 2017/09/26
Bangaren kasa da kasa, mabiya mazhabar iyalan gidan manzon Allah (SAW) sun gudanar da zaman makokin shahadar Imam Hussain (AS) a masalacin Alghadir da ke Darussalam.
Lambar Labari: 3481935 Ranar Watsawa : 2017/09/26