iqna

IQNA

Jagora Ya Yi Kakkausar Kan Halin Da Musulmi Suke Ciki A Myanmar:
Bangaren siyasa, Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei yayi kakkausar suka dangane da shiru da kuma halin ko in kula da cibiyoyin kasa da kasa da masu ikirarin kare hakkokin bil'adama suke yi dangane da kisan kiyashin da ake yi wa musulmin kasar Myammar inda ya ce hanyar magance wannan matsalar ita ce kasashen musulmi su dau matakan da suka dace a aikace da kuma yin matsin lamba ta siyasa da tattalin arziki ga gwamnatin kasar Myammar.
Lambar Labari: 3481889    Ranar Watsawa : 2017/09/13

Bangaren kasa da kasa, A wani lokaci, yau Talata ne kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya zai yi wani zama domin tattauna batun 'yan Rohingyas.
Lambar Labari: 3481888    Ranar Watsawa : 2017/09/12

Bangaren kasa da kasa, Shugaban kwamitin kolin Kare Hakkin bil-Adama na Majalisar Dinkin Duniya ya bukaci gudanar da bincike kan take hakkokin bil-Adama a yakin wuce gona da iri da aka kaddamar kan kasar Yamen.
Lambar Labari: 3481887    Ranar Watsawa : 2017/09/12

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani gagarumin jerin gwano domin nuna rashin amincewa da nuna wariyar launin fata ko ta addini a cikin Los Angeles a kasar Amurka.
Lambar Labari: 3481886    Ranar Watsawa : 2017/09/11

Bangaren kasa da kasa, jagoran mabiya addinin buda na Tebet Dalai lama ya bayyana rashin jin dadinsa dangane da kisan da ake yi wa msuulmi 'yan kabilar Rohingya a kasar Myanmar.
Lambar Labari: 3481885    Ranar Watsawa : 2017/09/11

Bangaren kasa da kasa, An raba abinci kyauta ga jama'a a ranar Ghadir a jahar Sanad da ke kasar Pakistan.
Lambar Labari: 3481884    Ranar Watsawa : 2017/09/11

Bangaren kasa da kasa, hukumar kula da ‘yan gudun hijira ta majalisar dinkin duniya ta bayyana cewa, akwai bukatar taimakon gagawa ga ‘yan kabilar Rohingya da suke yin hijira zuwa Bangaladesh.
Lambar Labari: 3481883    Ranar Watsawa : 2017/09/10

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da taron idin Ghadir a masallacin Los Angeles a masallacin Al-zahra tare da jefa furanni dubu daya da 110.
Lambar Labari: 3481882    Ranar Watsawa : 2017/09/10

A Yau Ne Ghadir A Iraki
Bangaren kasa da kasa, ya ne aka gudanar da tarukan idin Ghadir a kasar Iraki inda dubban masoya ahlul bait (AS) suka taru a hubbaren Imam (AS) da ke Najaf.
Lambar Labari: 3481881    Ranar Watsawa : 2017/09/10

Bangaren kasa da kasa, Wasu alkaluma da Majalisar Dinkin Duniya tafitar sun nuna cewa musulmin Rohingya kimanin dubu 270 ne suka tsere daga kasar Myammar domin yin gudun hijira a kasar Bangaladash.
Lambar Labari: 3481880    Ranar Watsawa : 2017/09/09

Bangarenkasa da kasa, al’ummomin kasashen Sdan da Tunisa sun gudanar da jrin gwano domin yin Allah da kakkausa murya dangane da kisan musulmia Myanmar.
Lambar Labari: 3481879    Ranar Watsawa : 2017/09/09

Bangaren kasa da kasa, a daren yau ana gudana da taron idin Ghadir wanda cibya Jaafariyya ta dauki nauyin shiryaa a garuruwa daban-daban na kasar.
Lambar Labari: 3481878    Ranar Watsawa : 2017/09/09

Bangaren kasa da kasa, Rundinar sojin kasar Rasha ta sanar da hallaka wasu mayan kwamandojin kungiyar 'yan ta'adda ta Da'esh a yankin Deir Ezzor na kasar Siriya.
Lambar Labari: 3481877    Ranar Watsawa : 2017/09/08

Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya ta ce adadin musulmi ‘yan kabilar Rohingya da aka kasha a kasar Myanmar ya haura dubu daya.
Lambar Labari: 3481876    Ranar Watsawa : 2017/09/08

Bangaren kasa da kasa, a daidai lokacin da ake gudanar da tarukan tunawa da zagayowar idin Ghadir za a gudanar taruka a cibiyoyon mulsunci na London da kuma Hamburg.
Lambar Labari: 3481875    Ranar Watsawa : 2017/09/08

Bangaren kasa da kasa, hukumar kare hakin bil-adama ta Amnesty International ta soki kasar Bahrain game da rashin aiki da alkawarin da ta dauka na mutunta hakin bil-adama.
Lambar Labari: 3481874    Ranar Watsawa : 2017/09/07

Bangaren kasa da kasa, an bukaci mahukuntan jahar Abiya a tarayyar Najeriya da su gina makabartar musulmi a cikin jahar.
Lambar Labari: 3481873    Ranar Watsawa : 2017/09/07

Bangaren kasa da kasa, mata masu alaka da sadat suna gudanar da wata ganawa a ranar idin Ghadir a cibiyar cibiyar Imam Ali (AS) da k birnin Vienna na kasar Austria.
Lambar Labari: 3481872    Ranar Watsawa : 2017/09/07

Bangaren kasa da kasa, ministan harkokin wajen kasar Turkiya ya bayyana cewa za a gudanar da wani zaman a kasa da kasa kan batun matsalar da musulmin Rohingya a birnin new York.
Lambar Labari: 3481871    Ranar Watsawa : 2017/09/06

Bangaren kasa da kasa, jaridar Times ta bayar da rahoto dangane da halin musulmin kasar Afirka ta tsakiya suke ciki inda suke fuskantar kisan kiyashi daga kiristoci.
Lambar Labari: 3481870    Ranar Watsawa : 2017/09/06