iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, an saka sharadin cewa dole ne mutum ya hardace kur'ani mai tsarki kafin zama limamin masallaci a Jordan.
Lambar Labari: 3482948    Ranar Watsawa : 2018/09/03

Bangaren kasa da kasa, jam'iyyar adawa ta Ikhwanul Muslimin a kasar Mauritania ta nuna shakku kan sakamakon zaben 'yan majalisar dokokin da kuma na kananan hukumomi da za a fitar.
Lambar Labari: 3482947    Ranar Watsawa : 2018/09/02

Bangaren kasa da kasa, Wani hasashen da wata cibiyar bincike ta yi ya nuna cewa nan da shekara ta 2060 adadin musulmi a duniya zai haura biliyan uku.
Lambar Labari: 3482946    Ranar Watsawa : 2018/09/02

Bangaren kasa da kasa, Musulmin kasar Amurka sun fara gudanar da zaman taronsu da suka saba gudanarwa a kowace shekara a birnin Houston.
Lambar Labari: 3482945    Ranar Watsawa : 2018/09/02

Tun da safiyar yau ne al'ummar kasar Mauritania suka fara kada kuri'unsu domin zabar 'yan majalisar dokokin kasar da kuma na kananan hukumomi.
Lambar Labari: 3482943    Ranar Watsawa : 2018/09/02

Gwamnatin hadin kan kasa a Libya ta sanar da cewa an cimma matsaya kan dakatar da bude wuta a tsaanin kungiyoyin da suke dauke da makamai a birnin Tripoli fadar mulkin kasar.
Lambar Labari: 3482942    Ranar Watsawa : 2018/09/01

Cibiyar muslunci ta Azhar a kasar Masar ta yi kakkausar suka dangane da yadda jami'an tsaron Isra'ila suke yin amfani da karfi domin murkuhse Falastinawa fararen hula a yankin Jabal Raisan.
Lambar Labari: 3482941    Ranar Watsawa : 2018/09/01

Bangaren kasa da kasa, Kungiyar kasashen muuslmi ta yi Allawadai da kakkausar murya, dangane da gasar zanen batunci a kan addinin muslunci da wasu masu kiyayya da addinin muslunci suka shirya a kasar Holland.
Lambar Labari: 3482940    Ranar Watsawa : 2018/08/31

Bangaren kasa da kasa, an saka sunan shugaban cibiyar kare hakkin bil adama a Baharain Nabil Rajaba cikin ‘yan takarar lambar kare hakkin bil adama ta kasashen turai.
Lambar Labari: 3482939    Ranar Watsawa : 2018/08/30

Bangaren kasa d akasa, a birnin Naja Ashraf da ke Iraki an gudana da tarukan idin Ghadir a hubbaren Imam ali (AS).
Lambar Labari: 3482938    Ranar Watsawa : 2018/08/30

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da tarukar ranar Ghadir a birnin Sa’ada na kasar Yemen a yau.
Lambar Labari: 3482937    Ranar Watsawa : 2018/08/30

Bangaen kasa da kasa, Muhammad Mukhtar Juma’a ministan ma’aikatar da harkokin addini a Masar ya bayyana cewa ana wani shiri na daukar nauyin mahardata kur’ani.
Lambar Labari: 3482935    Ranar Watsawa : 2018/08/29

Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da taron ranar Gadir a kasar Albania.
Lambar Labari: 3482934    Ranar Watsawa : 2018/08/29

Bangaren kasa da kasa, gwamnatn kasar China bata amince da dorawa gwamnatin Myanmar alhakin kisan muuslmin kasar ba.
Lambar Labari: 3482933    Ranar Watsawa : 2018/08/28

Bangaren kasa da kasa, hubbaren Imam Hussain (AS) ya girmama wasu mata da suka nuna kwazo kan lamarin kur’ani.
Lambar Labari: 3482932    Ranar Watsawa : 2018/08/28

Kwamitin kare hakkokin bil adama na majalisar dinkin duniya ya kammala dukkanin bincikensa kan rahotannin da ya harhada kan kisan gillar da aka yi wa musulmin Rohingya a kasar Mayanmar.
Lambar Labari: 3482930    Ranar Watsawa : 2018/08/27

Bangaren kasa da kasa, Iran ta sanar da cewa za ta kara fadada alakarta da muuslmin kasar Habasha.
Lambar Labari: 3482929    Ranar Watsawa : 2018/08/27

Bangaren kasa da kasa, wani dattijo dan shekaru 81 da haihuwa ya rubuta kur'ani mai tsarki har sau 70 a rayuwarsa.
Lambar Labari: 3482928    Ranar Watsawa : 2018/08/27

Bangaren kasa da kasa, Ma'aikatar tsaron Rasha ta bankado wasu bayanan sirri da suke tabbatar da cewa, ana  shirin sake yin amfani da makamai masu guba a Syria.
Lambar Labari: 3482926    Ranar Watsawa : 2018/08/25

Bangaren kasa da kasa, Kungiyar 'yan jarida ta duniya ta bukaci masarautar Bahrain da ta gaggauta saki shugaban cibiyar kare hakkin bil adama na kasar Nabil Rajab da take tsare da shi da kuma wasu 'yan jarida 16 da suma a ke tsare da su.
Lambar Labari: 3482925    Ranar Watsawa : 2018/08/25