Bangaren kasa da kasa, a karon farko an tarjama kur’ani mai tsarki a cikin harshen mutanen Burundi.
Lambar Labari: 3482237 Ranar Watsawa : 2017/12/26
Bangaren kasa da kasa, Justin Trudeau firayi ministan kasar Canada ya bayyana musulmin kasar da cewa suna da gagarumar rawar da suke takawa wajen ci gaban kasarsa.
Lambar Labari: 3482236 Ranar Watsawa : 2017/12/25
Bangaren kasa da kasa, an samu wani kwafin dadden kur'ani mai tasrkia cikin wani gini da 'yan ta'adda suka kai wa hari a Masar.
Lambar Labari: 3482235 Ranar Watsawa : 2017/12/25
Bangaren kasa da kasa, nan da watanni masu zuwa za a gudanar da wata gasar kur'ani mai tsarki ta kasa da kasa akasar Masar wadda aka yi wa take da Quds ta larabawa ce.
Lambar Labari: 3482234 Ranar Watsawa : 2017/12/25
A Cikin Sakon Shugaban Kasa Na Sabuwar shekara:
Bangaren kasa da kasa, Shugaban kasar Iran ya taya mabiya addinin Kirista murnar tunawa da zagayowar ranar haihuwar Annabi Isa dan Maryam {a.s} da ma dukkanin mabiya addinai da suka zo daga wajen Allah Madaukaki.
Lambar Labari: 3482233 Ranar Watsawa : 2017/12/25
Bangaren kasa da kasa, kwamitin ‘yan kabilar Rohingya mazauna nahiyar turai sun bayyana shekarar 2017 a matsayin shekara mafi muni ga dukkanin ‘yan kabilar.
Lambar Labari: 3482232 Ranar Watsawa : 2017/12/24
Bangaren kasa da kasa, majiyoyin gwamnatin palastine sun tabbatar da cewa, tun bayan kudirin da Trump ya dauka na amincewa da quds a matsayin babban irnin yahudawa, palastinawa sha biyar sun yi shahada.
Lambar Labari: 3482231 Ranar Watsawa : 2017/12/24
Bangaren kasa da kasa, za a girmama wadanda suka halarci gasar kur’ani mai tsark ta sarki Qabus a kasar Oman.
Lambar Labari: 3482230 Ranar Watsawa : 2017/12/24
Bangaren kasa da kasa, shugaban kungiyar Hamas Isma’il Haniyya ya gargadi Amurka dangane da matsayar da ta dauka kan batun kudus da kuma hakkin komawar Palastinawa kasarsu.
Lambar Labari: 3482229 Ranar Watsawa : 2017/12/23
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da gasar karatun kur’ani mai tsai ta kasar Amurka a birnin Chicago.
Lambar Labari: 3482228 Ranar Watsawa : 2017/12/23
Bangaren kasa da kasa, an shiryawa mabiya addinin kirista walimar cin abincin kirsimati a babban masallacin birnin Cape Town na Afirka ta kudu.
Lambar Labari: 3482227 Ranar Watsawa : 2017/12/23
Bangaren kasa da kasa, musulmin arewacin Amurka sun fara gudana da zaman babban taronsu karo na goma sha shida a birin Toronto na kasar Canada.
Lambar Labari: 3482226 Ranar Watsawa : 2017/12/22
Bangaren kasa da kasa, jaridar yahudawn sahyuniya ta Haaretz ta rubuta cewa, hakika Trump ya ji kunya a majalisar dinkin duniya bayan da aka juya masa baya.
Lambar Labari: 3482225 Ranar Watsawa : 2017/12/22
Wanda Ya Jagoranci Sallar Juma’a A Tehran:
Bangaren kasa da kasa, Ayatollah Imami ashani wanda ya jagoranc sallar Juma’a a Tehran ya bayyana cewa, Trump na hankoron ganin ya hada runduna domin tunkarar Iran, bayan shirga karya kan cwa Iran na mika makamai ga ‘yan gwagwarma a yemen domin kaiwa al saud hari.
Lambar Labari: 3482224 Ranar Watsawa : 2017/12/22
Bangaren kasa da kasa, A yayin da MDD ke shirin yin zama domin tattauna kudurin da Shugaban Amurka ya dauka na ayyana birnin Qudus a matsayin babban birnin Isra'ila, wakiliyar Amurka a Majalisar ta yi kasashen Duniya barazana.
Lambar Labari: 3482223 Ranar Watsawa : 2017/12/21
Bangaren kasa da kasa, kasar Masar za ta dauki bakuncin taro ma taken fada da tunanin tsatsauran ra’ayin addini a birnin Iskandariyya.
Lambar Labari: 3482222 Ranar Watsawa : 2017/12/21
Bangaren kasa da kasa, majalisar dokokin Najeriya za ta bi kadun batun hana wata dalibar jami’a shaidar karatun lauya sakamakon saka lullubi na musulunci.
Lambar Labari: 3482221 Ranar Watsawa : 2017/12/21
Bangaren kasa da kasa, jami'an 'yan sanda sun kaddamar da farmaki a kan wata makaranta a yankin Mombasa da sunan yaki da ta'addanci.
Lambar Labari: 3482220 Ranar Watsawa : 2017/12/20
Bangaren kasa da kasa, an bayar da wasta kyauta mai taken Manzon Rahma ga wasu mawakan muslunci a Senegal.
Lambar Labari: 3482219 Ranar Watsawa : 2017/12/20
Muhammad Jawad Zarif:
Bangaren siyasa, ministan harkokin wajen Iran Muhammad Jawad Zarif y ace za su kai karar amurka a gaban kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya kan zargin Iran da ta yin a bayar da makamai.
Lambar Labari: 3482218 Ranar Watsawa : 2017/12/20