iqna

IQNA

Lauyoyin kasar Tunisia sun mika bukatarsu ga kotun kasar kan ta dauki matakin hana yariman Saudiyya Muhammad Bin Salman shiga cikin kasarsu.
Lambar Labari: 3483153    Ranar Watsawa : 2018/11/26

Jagoran juyin juya halin muslunci a Iran Ayatollah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewa; hadin kai tsakanin al'ummar musulmi na duniya wajibi ne da ya rataya a kansu.
Lambar Labari: 3483152    Ranar Watsawa : 2018/11/26

Wasu gungun 'yan ta'addan takfir masu dauke da akidar wahabiyanci sun harba makamai masu dauke da guba a kan wasu unguwanni da ke cikin birnin Aleppo a nakasar Syria a daren jiya.
Lambar Labari: 3483151    Ranar Watsawa : 2018/11/25

Dakarun kasar faransa sun sanar da kashe wani babban jigo a cikin jagororin 'yan ta'adda masu da'awar jihadi a Mali.
Lambar Labari: 3483150    Ranar Watsawa : 2018/11/25

Tsohon Firayi ministan kasar Iraki Nuri Maliki ya bayyana cewa, Isra'ila ita ce tushen dukkanin matsalolin da ake fama da su a yankin gabas ta tsakiya.
Lambar Labari: 3483149    Ranar Watsawa : 2018/11/25

Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Bahram Qasemi, ya mayar wa Amurka da martani dangane da batun kare hakkin bil adam a Iran da kuma ayyukan ta'addanci.
Lambar Labari: 3483148    Ranar Watsawa : 2018/11/25

A yau ne aka bude babban taron makon hadin kan al'ummar musulmi a birnin Tehran na kasar Iran, tare da halartar masana daga kasashe 100 na duniya.
Lambar Labari: 3483147    Ranar Watsawa : 2018/11/24

A jiya ne aka gudanar da zaman taron makon hadin kai a kasar Indonesia a garin Banten a daidai lokacin gudanar da tarukan maulidin manzon Allah (SAW).
Lambar Labari: 3483146    Ranar Watsawa : 2018/11/23

Manzon musamman na majlaisar dinkin duniya mai shiga tsakani kan rikicin Yemen na ci gaba da gudanar da tattaunawa tare da jami'an gwamnatin tseratar da kasa a San'a.
Lambar Labari: 3483145    Ranar Watsawa : 2018/11/22

Kungiyar kasashen musulmi ta OIC ta sanar da cewa, kasuwanci tsakanin kasashe musulmi a cikin shekara ta 2017 ya haura dala bilyan 322.
Lambar Labari: 3483144    Ranar Watsawa : 2018/11/22

Bangaren kasa da kasa, 'yar majalisar dokokin Amurka musulma Ilhan Umar ta ce Donald Trump ya tabbatarwa duniya cewa shi haja ce ta sayarwa.
Lambar Labari: 3483143    Ranar Watsawa : 2018/11/22

Ana ci gaba da gudanar da tarukan maulidin manzon Allah a kasashen musulmi daban-daban.
Lambar Labari: 3483142    Ranar Watsawa : 2018/11/22

Manzon musamman na Amurka da ke shiga tsakani a tattaunar sulhu da kungiyar Taliban, ya kasa shawo kan mayakan kungiyar kan su rungumi tafarkin zaman lafiya.
Lambar Labari: 3483141    Ranar Watsawa : 2018/11/20

Ma'aikatar kula da harkokin iyalai ta kasar Jamus ta sanar da cewa, tav ware wani kasafin kudi na musamman domin yaki da kyamar addinai a makarantun kasar.
Lambar Labari: 3483140    Ranar Watsawa : 2018/11/20

A yau ana gudanar da tarukan maulidin manzon Allah (SAW) a kasashen duniya daban-daban, na musulmi da ma wadanda ban a muslmi ba.
Lambar Labari: 3483138    Ranar Watsawa : 2018/11/20

An gudanar da taron maulidin Manzon Allah (SAW) a cikin masallacin Quds mai alfarma.
Lambar Labari: 3483137    Ranar Watsawa : 2018/11/19

Majalisar musulmin Najeriya ta jaddada cewa hakkin mata musulmi ne su sanya hijabi daidai da yadda addininsu ya umarta.
Lambar Labari: 3483134    Ranar Watsawa : 2018/11/19

Kotun kasa da kasa mai shari'ar manyan laifuffukan yaki ICC ta tabbatar da cewa an mika mata mutumin nan da kotun take nema ruwa a jallo saboda zargin azabtarwa da kuma kashe musulmin kasar Afirka ta Tsakiya sannan kuma a halin yanzu tana tsare da shi.
Lambar Labari: 3483133    Ranar Watsawa : 2018/11/19

A jiya ne shugaban kasar Iraki Barham Saleh ya gudanar da wata ziyarar aiki a kasar Iran, inda ya gana da mayan jami'an gwamnatin kasar.
Lambar Labari: 3483132    Ranar Watsawa : 2018/11/18

Bangaren kasa da kasa, kimanin mutane sha shida ne aka tabbatar da sun rasa rayukansu sakamakon hare-haren mayakan kungiyar Boko Haram a cikin jahar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya.
Lambar Labari: 3483131    Ranar Watsawa : 2018/11/16