iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, hukumar kula da adana wurare da kayayyakin tarihi ta duniya UNESCO ta saka birnin Alkhalil da kuma masallacin annabi Ibrahim a cikin wuraren tarihi na duniya.
Lambar Labari: 3481679    Ranar Watsawa : 2017/07/07

Bangaren kasa da kasa, babbar cibiyar kare hakkin bil adama ta kasar Bahrain ta zargi mahukuntan kasar da cin zarafin bil adama da kuma take hakkokin 'yan kasa.
Lambar Labari: 3481678    Ranar Watsawa : 2017/07/07

Bangaren kasa da kasa, kotun tarayya da ke Kaduna a rewacin najeriya ta yi watsi da karar da sheikh Ibrahim Zakzaky ya shigar a kan kisan gillar Zaria.
Lambar Labari: 3481677    Ranar Watsawa : 2017/07/07

Bangaren kasa da kasa, mutane 158 ne dukkaninsu ‘yan kasashen ketare suka karbi addinin musulncia kasar Oman.
Lambar Labari: 3481676    Ranar Watsawa : 2017/07/06

Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani baje kolin kayan abincin halal mafi girma yankin arewacin Amurka a birnin Toronto na kasar Canada.
Lambar Labari: 3481675    Ranar Watsawa : 2017/07/06

Bangaren kasa da kasa,an nuna wadanda suka nuna kwazoa gasar karatun kur’ani mai tsarki da akagudanar a gundumar Ibb a kasar Yemen.
Lambar Labari: 3481674    Ranar Watsawa : 2017/07/06

Bangaren kasa da kasa, Wasu 'yan ta'adda sun kaddamar da harin bam a kan wata cibiyar koyar da kor'ani mai tsarki a garin Qunaitra da ke cikin gundumar Idlib a kasar Syria, tare da kashe mutane 7 da jikkata wasu.
Lambar Labari: 3481673    Ranar Watsawa : 2017/07/05

Bangaren kasa da kasa, Shugaban jam'iyyar Labour a kasar Birtaniya Jeremy Corbin ya bayyana cewa, ba za su taba maincewa da gallaza wa musulmi ba da sunan fada da 'yan ta'adda.
Lambar Labari: 3481672    Ranar Watsawa : 2017/07/05

Bangaren kasa da kasa, ana shirin kafa wata majalisar koli ta kula da harkokin da suka shafi kur'ani a kasar Masar.
Lambar Labari: 3481671    Ranar Watsawa : 2017/07/05

Bangaren kasa da kasa, Kotun birnin New Castle a kasar Birtaniya ta daure wani mutum da ya ci zarafin wata mata musulma watanni 15 a gidan kaso tare da biyan tarar fan 140.
Lambar Labari: 3481669    Ranar Watsawa : 2017/07/04

Bangaren kasa da kasa, daruruwan Musulmi sun gudanar da gangami da jerin gwano a birnin Washington na kasar Amurka domin tunawa da cika shekaru 92 da Wahabiyawa suka rusa babbar makabartar musulmi mai tarihi a cikin addinin muslunci ta Baqi'a da ke birnin Madina mai alfarma.
Lambar Labari: 3481668    Ranar Watsawa : 2017/07/04

Ministan addini na Masar:
Bangaren kasa da kasa, ministar mai kula da harkokin addini a kasar Masar ya bayyana cewa ba zasu taba bari a karbi kuadde domin koyar da kur'ani ba.
Lambar Labari: 3481667    Ranar Watsawa : 2017/07/03

Bangaren kasa da kasa, mataimakin shugaban kasar Ghana ya bayyana cewa suna da shirin ganin an saukaka wa maniyyata na kasar dangane da ayyukan hajjin bana.
Lambar Labari: 3481666    Ranar Watsawa : 2017/07/03

Bangaren kasa da kasa, za agudanar da taron tarjamar kissoshin kur'ani da littafai masu tsarki a karo na biyar a kasar Morocco.
Lambar Labari: 3481665    Ranar Watsawa : 2017/07/03

Bangaren kasa da kasa, Paul Pogba dan wasan kwallon kafa a babbar kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ya nisanta duk wani akin ta’addanci da addinin muslunci.
Lambar Labari: 3481664    Ranar Watsawa : 2017/07/02

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani baje koli kan ayyukan fasahar rubutun muslunci a birnin Pretoria na Afirka ta kudu.
Lambar Labari: 3481663    Ranar Watsawa : 2017/07/02

Bangaren kasa da kasa, Zubair Algauri wani karamin yaro da Allah ya yi masa baiwa ta karatun kur'ani mai tsarki, ya yi karatu a gaban sarkin Morocco.
Lambar Labari: 3481662    Ranar Watsawa : 2017/07/02

Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin muslunci a kasar Amurka sun yi tir da Allah wadai da matakin da kotu ta dauka na tababtar da hukuncin hana musulmi shiga Amurka.
Lambar Labari: 3481661    Ranar Watsawa : 2017/07/01

Bangaren kasa da kasa, akalla mutane uku ne aka tabbatar da rasuwarsu a wani harin kunar bakin wake da aka kaddamar a wani masallaci a arewacin kasar Kamaru.
Lambar Labari: 3481660    Ranar Watsawa : 2017/07/01

Ghasemi Ya Yaddada Cewa:
Bangaren kasa da kasa, kakakin ma'aikatar harkokin kasar Iran Bahram Qasemi ya mika sakon taya murna ga jagororin kasar Iraki da al'ummar kasar baki daya kan nasarar murkushe 'yan ta'adda.
Lambar Labari: 3481659    Ranar Watsawa : 2017/07/01