iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da taro domin tunawa da kananan yara da suka rasu tare da Imam Hussain (AS) a kasar Saliyo.
Lambar Labari: 3480840    Ranar Watsawa : 2016/10/09

Bangaren kasa da kasa, sakamaon matsalar faduwar farashin mai a kasuwarsa ta duniya aikin ginin masallatai a Algeriya na tafiyar hawainiya.
Lambar Labari: 3480839    Ranar Watsawa : 2016/10/09

Bangaren kasa da kasa, harkar muslunci za ta kalubalanci hukuncin da gwamnatin jahar kaduna ta yanke na haramta kungiyar ta hanyar doka.
Lambar Labari: 3480838    Ranar Watsawa : 2016/10/09

Bangaren kasa da kasa, A taron shugabannin kungiyoyin musulmia birnin Istanbul na Turkiya an jaddada cewa masallacin Aqsa mai alfarma yana fuskantar gagarumar barazana daga yahudawan sahyuniya.
Lambar Labari: 3480837    Ranar Watsawa : 2016/10/08

Bangaren kasa da kasa, mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ya bayyana 'yan ta'addan wahabiyyah Takfiriyyah a matsayin masu bata fuskar addinin muslunci a idon duniya.
Lambar Labari: 3480836    Ranar Watsawa : 2016/10/08

Bangaren kasa da kasa, a ci gaba da murkushe dukkanin ayyukan da harkar muslucni take gudanarwa a Najeriya a yau gwamnatin jahar Kaduna ta haramta ayyukan kungiyar.
Lambar Labari: 3480835    Ranar Watsawa : 2016/10/08

Bangaren kasa da kasa, wani harin ta’addanci da aka shirya kan masu gudanar da tarukan ashura ta Imam Hussain (AS) a gabashin Ba’akuba a a Iraki bai yi nasara ba.
Lambar Labari: 3480834    Ranar Watsawa : 2016/10/07

Bangaren kasa da kasa, kotun kasar Amurka ta yanke hukuncin daurin makonni biyu rak kan wani dan kasar da ya kone kur’ani.
Lambar Labari: 3480833    Ranar Watsawa : 2016/10/07

Limamin Juma’a A Tehran Ya Ce:
Bangaren kasa da kasa, Ayatollah Mvahadi Kermani wanda ya jagoranci sallar juma’a a Tehran ya bayyana ikon da Amurka take yi da kasashen musulmi a matsayin babban munkari da ya kamata a hana a wannan zamani.
Lambar Labari: 3480832    Ranar Watsawa : 2016/10/07

Bangaren kasa da kasa, Said Shahabi daya daga cikin jagororin gwagwarmayar siyasa a Bahrain ya bayyana harin da masarautar kasar ke kaiwa kan tarukan ashura da cewa harin kabilu larabawa ne kan manzon Allah (SAW) da ahlul bait (AS).
Lambar Labari: 3480831    Ranar Watsawa : 2016/10/06

Bangaren kasa da kasa, wasu masu tsananin adawa da musulunci a kasar Jamus sun kai farmaki kan wani masallaci a garin Ham na kasar.
Lambar Labari: 3480830    Ranar Watsawa : 2016/10/06

Bangaren kasa da kasa, cibiyar Anestito ta tarihi da ke kasar Belarus ta dauki nauyin shirya wannan taro na tunawa da ruce-rubucen Imam Khomeini (RA).
Lambar Labari: 3480829    Ranar Watsawa : 2016/10/06

Bangaren kasa da kasa, Muhammad Bunis daya daga cikin malaman addini a kasar Morocco ya yi gargadi dangane da yin amfani da masallaci yakin neman zabe.
Lambar Labari: 3480828    Ranar Watsawa : 2016/10/05

Bangaren kasa da kasa, wasu mutane da ba a san ko su wane ne ba sun jefa naman alade a kan masallacin Rahman da ke yankin Samars town a cikin birnin Landan na kasar Birytaniya.
Lambar Labari: 3480827    Ranar Watsawa : 2016/10/05

Bangaren kasa da kasa, babban mai bayar da fatawa na kasar masar ya bayyana cewa ba su amince da kiran ‘yan ta’addan Daesh da daular muslunci da ake yi ba.
Lambar Labari: 3480826    Ranar Watsawa : 2016/10/05

Bangaren kasa da kasa, Sheikh Muhammad Hussain babban malami mai bayar da fatawa na Palastinu da Quds ya yi kakkausar suka dangane da yadda yahudawan sahyunya suka keta alfarmar haramin annabi Ibrahim a birnin Khalil.
Lambar Labari: 3480824    Ranar Watsawa : 2016/10/04

Bangren kasa da kasa, daraktan radiyo kur’an a kasar Algeria ya bayyana manufar shirin gidan radiyon da cewa ita ce yada koyarwar kur’ani.
Lambar Labari: 3480823    Ranar Watsawa : 2016/10/04

Bangaren kasa da kasa, Majid Milad daya daga cikin masu gwagwarmaya da kama karya a Bahrain ya bayyana Ashura a matsyin daya daga cikin darussan kin bayar da halasci ga dagutai.
Lambar Labari: 3480822    Ranar Watsawa : 2016/10/04

Bangaren kasa da kasa, mai kula da harokin kare hakkin al’ummar Bahraina yankin turai ya bayyana hana gudanar da sallar Juma’a akasar da kuma tarukan a Ashura a matsayin babban zalunci.
Lambar Labari: 3480821    Ranar Watsawa : 2016/10/03

Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani zaman tattaunawa kan harkokin addinai atsakanin mabiya addinai a kasar Zimbabwe.
Lambar Labari: 3480820    Ranar Watsawa : 2016/10/03