Bangaen kasa da kasa, fiye da ‘yan majalisar dokokin Iraki 100 sun bukaci a mayar da ranar Ghadir ta zama hutu na kasa baki daya.
Lambar Labari: 3480795 Ranar Watsawa : 2016/09/19
Bangaren kasa da kasa, gungun matasa 14 ga watan Fabrairu ya mayar da martini kan kame alhazan Bahrain a Saudiyya.
Lambar Labari: 3480794 Ranar Watsawa : 2016/09/19
Bangaren kasa da kasa, musulmi a jahar Lagos Najeriya sun yi gargadi dangane da batun dokar hana saka hijabi a makarantun jahar.
Lambar Labari: 3480793 Ranar Watsawa : 2016/09/19
Bangaren kasa da kasa, kymar musulmi na matukar karuwa a cikin kasar Amurka tun bayan harin 11 ga watan satumban 2011.
Lambar Labari: 3480792 Ranar Watsawa : 2016/09/18
Bangaren kasa da kasa, Donald Trump dan takarar shugabancin Amurka na jam’iyya Republican wasu daga cikin musulmin Amurka sun zarge shi da nuna siyasar harshen damo a kansu.
Lambar Labari: 3480791 Ranar Watsawa : 2016/09/18
Mabiya mazhabar Shi'a a Najeriya na ci gaba da zanga-zangar Lumana ta neman a saki Shekh Ibrahim Elzakzaky.
Lambar Labari: 3480790 Ranar Watsawa : 2016/09/18
Bangaren kasa da kasa, cibiyar Buzusaki da hadin gwaiwa da cibiyar matasa a Girka za su gudanar da taro kan kyamar musulmi a kasar.
Lambar Labari: 3480789 Ranar Watsawa : 2016/09/17
Bangaren kasa da kasa, cibiyar buga ittafai ta Alkafil ta hubbaren Abbas (AS) na buga kwafi miliyan daya na littafin mafatihul jinan.
Lambar Labari: 3480788 Ranar Watsawa : 2016/09/17
Bangaren kasa da kasa, mahukunta a birnin Najaf sun ce an fara daukar kwararan matakan tsaro domin kare rayukan masu ziyara a birnin a lokacin taron Ghadir Kohm.
Lambar Labari: 3480787 Ranar Watsawa : 2016/09/17
Bangaren kasa da kasa, sakataren Majalisar Dinkin Duniya, Ban Ki moon ya yi amfani da kakkausan lafazi ga firai ministan Isra'ila.
Lambar Labari: 3480786 Ranar Watsawa : 2016/09/16
Bangaren kasa da kasa, firayi ministan haramtaccyar kasa Isra’ila Ben jamin etanyahu ya bayyana farin cikinsa kan hana musulmin Iran zuwa aikin hajjin bana.
Lambar Labari: 3480785 Ranar Watsawa : 2016/09/16
Bangaren kasa da kasa, wasu masu tsananin kiyayya da addinin muslunci sun bulla a cikin kasar Afirka ta kudu.
Lambar Labari: 3480784 Ranar Watsawa : 2016/09/16
Bangaren kasa kasa, Simon Calis jakadan Birtaniya a Saudiyya ya gudanar da aikin hajjin bana.
Lambar Labari: 3480783 Ranar Watsawa : 2016/09/15
Bangaren kasa da kasa, babban malamin kasar Mauritaniya ya yi hudubar idi daidai da irin babban mai bayar da fatawa na kasar saudiyya kan hadarin da ya kira safawiyawa.
Lambar Labari: 3480782 Ranar Watsawa : 2016/09/15
Bangaren kasa da kasa, magajin garin birnin Makka mai alfarma ya yi babatu dangane da kisan gangancin da aka yi wa alhazai a shekarar bara.
Lambar Labari: 3480781 Ranar Watsawa : 2016/09/15
Bangaren kasa da kasa, ofisoshin yada ala’adun muslunci a kasashen ketare sun tarjama tare da yada sakon jagora kan hajji a kasashen duniya.
Lambar Labari: 3480780 Ranar Watsawa : 2016/09/15
Bangaren kasa da kasa, an bude wata cibiyar kiyar da ilmomin kur’ani mai tsarki a wani kauye a cikin kasar Kamaru.
Lambar Labari: 3480778 Ranar Watsawa : 2016/09/13
Jaridar Ra’ayul Yaum:
Bangaren kasa da kasa, mai yiwuwa mai bayar da fatawa ga masarautar ‘ya’yan gidan Saud ya safka daga kan matsayinsa.
Lambar Labari: 3480777 Ranar Watsawa : 2016/09/13
Bangaren kasa da kasa, mahukuntan kasar Saudyyah sun kam wasu alhazai kimanin 20 na kasar Bahrain kuma ba a san inda suka na da su ba.
Lambar Labari: 3480776 Ranar Watsawa : 2016/09/13
Bangaren kasa da kasa, ‘yan ta’addan takfiriyya masu dauke da aidar wahabiyanci na Daesh sun ce Talata ce Idi ba Litinin ba.
Lambar Labari: 3480775 Ranar Watsawa : 2016/09/11